Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Bashar Assad: Gundumar Aleppo Ita Ce Buri Na Karshe Ga 'Yan Ta'adda Da Iyayen Gidansu

    Bashar Assad: Gundumar Aleppo Ita Ce Buri Na Karshe Ga 'Yan Ta'adda Da Iyayen Gidansu

    Dec 08, 2016 14:09

    Shugaban kasar Syria Bashar Assad ya bayyana cewa, babban burin 'yan ta'adda da masu daukar nauyinsu shi ne kwace iko da gundumar Aleppo, bayan kasa kwace iko da Damascus da Homs.

  • Sojin Syria Sun Kwace Tsohon Birnin Halab (Aleppo) Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Sojin Syria Sun Kwace Tsohon Birnin Halab (Aleppo) Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Dec 07, 2016 13:37

    Sojojin kasar Syria sun kwace yanki na karshe da 'yan tawayen kasar ke rike da shi a tsohon birnin Halab (Aleppo) a ci gaba da shirin da sojojin suke da shi na fatattakan 'yan ta'addan daga arewacin garin na Halab da suke rike da shi tsawon shekaru.

  • Syria: An gano kamfanin kera makamai A Gabacin Aleppo

    Syria: An gano kamfanin kera makamai A Gabacin Aleppo

    Dec 07, 2016 08:29

    Sojojin Syria Sun gano Kamfanin Kera Makamai

  • Masar Ta Kirayi Majalisar Dinkin Duniya Ta Warware Rikicin Kasar Syria

    Masar Ta Kirayi Majalisar Dinkin Duniya Ta Warware Rikicin Kasar Syria

    Dec 06, 2016 08:36

    Maa'aikatar harkkokin Wajen Masar ta bukaci a tsagaita wutar yaki a kasar Syria

  • Gwamnatin Siriya Ta Ba Wa Masu Dauke Da Makamin Halab Wa'adin Karshe

    Gwamnatin Siriya Ta Ba Wa Masu Dauke Da Makamin Halab Wa'adin Karshe

    Dec 05, 2016 02:13

    Sojojin Siriya sun kirayi masu dauke da makami da suke rike da wasu yankuna na Gabashin garin Halab da su ajiye makamansu da kuma mika kansu ko kuma su fuskanci fushinsu a daidai lokacin da sojojin suke ci gaba da shirin kwace sauran abin da ya rage na gabashin garin na Halab da ke hannun masu dauke da makamin.

  • Ana ci gaba da kakkabe 'yan ta'adda a Siriya

    Ana ci gaba da kakkabe 'yan ta'adda a Siriya

    Dec 04, 2016 07:40

    Dakarun ruwan Siriya sun kai farmaki kan maboyar 'yan ta'adda na Jaishu-Fatah a arewacin Humah dake yammacin kasar

  • Sojojin Siriya Sun Kwace Kashi 60% Na Garin Halab Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Sojojin Siriya Sun Kwace Kashi 60% Na Garin Halab Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Dec 03, 2016 14:34

    Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar sojojin kasar sun sami naasarar kwace sama da kashi 60% wato kusan kashi biyu cikin uku na yankunan gabashin birnin Halab (Aleppo) daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS) wadanda suke rike da shi na tsawon shekaru.

  • Gagarumar Nasarar Da Sojojin Syria Ke Samu A Kan 'Yan Ta'addan ISIS A Gabashin Aleppo

    Gagarumar Nasarar Da Sojojin Syria Ke Samu A Kan 'Yan Ta'addan ISIS A Gabashin Aleppo

    Nov 28, 2016 14:05

    Dakarun kasar Syria sun samu nasarar kwace yankunan arewa maso gabashin birnin Aleppo daga hannun 'yan ta'addan takfiriyyah.

  • Yan Ta'adda A Birnin Halab Na Kasar Siria Sun Yi Asabar Mafi Yawan Yankin Gabacin Halab

    Yan Ta'adda A Birnin Halab Na Kasar Siria Sun Yi Asabar Mafi Yawan Yankin Gabacin Halab

    Nov 28, 2016 07:22

    Sojojin kasar Siria sun kwace wani unguwa mai muhiummanci a gabacin birnin Halab a jiya litinin bayan fafatawa mai zafi da yan ta'adda wadanda suke rike da gabacin birnin tun shekara ta 2012.

  • Kasashen Amurka,Faransa da Burtaniya na ci gaba da goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'adda a Siriya

    Kasashen Amurka,Faransa da Burtaniya na ci gaba da goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'adda a Siriya

    Nov 27, 2016 15:46

    Rasha ta yi alawadai kan goyon bayan da kasashen Amurka, Faransa da Burtaniya ke baiwa Kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar Siriya

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS