-
Tarayyar Turai Ta Dorawa Ministocin Gwamnatin Kasar Siria 17 Takunkumin Shiga Nahiyar
Nov 14, 2016 12:42A yau litinin ne kungiyar tarayyar turai ta bada sanarwan dorawa ministocin gwamnatin kasar Siria 17 takunkumai wadanda suka hada da hana su shiga Turai da kuma kwace dukkan dukokiyoyin da suke da su a kasashen.
-
Yan Ta'adda Sun Kai Harin Wuce Gona Da Iri Kan Garin Halab Na Kasar Siriya
Nov 13, 2016 14:33Yan ta'adda sun kai hari kan wata tawagar matafiya a yankin Shirawa da ke arewa maso yammacin garin Halab, inda suka kashe fararen hula tare da jikkata wasu da dama na daban.
-
Harin Ta'addanci A garin Halab Na Syria
Nov 13, 2016 08:37Fararen Hula Da Dama Sun mutu Yayin da Wasu suka jikkata A Harin 'Yan ta'adda A Garin Halab
-
Ana ci gaba da kwabza fada tsakanin Sojojin Siriya da 'yan ta'adda a Halab
Nov 11, 2016 14:29Majiyar tsaron Siriya ta sanar da cewa ana ci gaba da kwabza fada tsakanin Dakarun tsaron kasar da 'yan ta'adda a birnin Halap dake arewacin kasar
-
Sojojin Siriya Sun Harbo Jirage Marasa Matuka Na 'Yan Ta'adda 14
Nov 10, 2016 02:23Sojojin Siriya da dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar kakkabo jiragen sama marasa matuka guda 14 da 'yan ta'addan kasar suke amfani da su a lardin Dara'a da ke kudu maso yammacin kasar ta Siriya.
-
Dakarun Iraki Sun Tsarkake Yankunan Gabashi Da Kudancin Mausul Daga ISIS
Nov 08, 2016 04:33Dakarun kasar Iraki suna ci gaba da nausawa zuwa yankunan da ke karkashin ikon 'yan ta'addan takfiriyyah na ISIS a Mausul da ke cikin lardin Nainawa a arewacin kasar Iraki.
-
Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda Masu Yawa A Yammacin Kasar
Nov 07, 2016 13:33Sojojin gwamnatin Siriya sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin 'yan ta'adda da suke yammacin kasar tare da halaka dadama daga cikinsu.
-
Farmakin Sake Kwato Garin Raqqa Na Siriya
Nov 07, 2016 02:25Hadin gwiwar dakarun Larabawa da na Kurdawa da ke samun goyon bayan Amurka sun kaddamar da wani babban farmaki domin sake kwato garin raqqa na siriya cibiyar Kungiyar 'yan ta'adda IS.
-
Shugaba Asad: Kasashen Yammaci Na Ci Gaba Da Rauni A Kasar Siriya
Nov 06, 2016 14:05Shugaban kasar Siriya, Basshar al-Asad ya bayyana cewar manyan kasashen yammaci na ci gaba da yin rauni a yakin da ke gudana a kasarsa alhali kuwa dakarun gwamnati da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na al'ummar kasar suna ci gaba da samun nasarori kan 'yan ta'addan da aka shigo da su kasar daga kasashe daban-daban na duniya.
-
Badakalar Siyasa Tsakanin Masar Da Saudiyyah
Nov 06, 2016 02:35Sakamakon tabarbarewar da alakar diflomasiyya tsakanin Masar da Saudiyya ke fuskanta a cikin lokutan nan, hakan ya sanya Masar sake yin nazari dangane da farfado da alakarta da wasu kasashen da bata dasawa da su domin cike gibin abin ta rasa daga Saudiyyah.