-
An Gudanar Da Taro Kan Rasuwar Imam Khumaini A Hubbaren Sayyida Zainab
Jun 03, 2016 06:39An gudanar da taron tunawa da cika shekaru 27 da rasuwar marigayi Imam Khomenei a hubbaren Sayyida Zainab da ke birnin Damascus an kasar syria
-
Hallakar 'yan ta'adda a yankuna daban-daban na kasar Siriya
May 27, 2016 05:44A ci gaba da farmakin da Sojoji gami da dakarun sa kai ke kaiwa 'yan ta'addar ISIS da na jabhatunusra ,sun hallaka da dama daga cikin su a yankuna daban-daban na kasar
-
Rasha Ta Yi Suka Kan Kasashen Larabawan Yankin Tekun Pasha Dangane Da Rikicin Siriya
May 26, 2016 13:13Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya yi kakkausar suka kan matsayin kasashen Larabawan yankin tekun Pasha na janyo jinkiri a kokarin da ake yi na warware rikicin kasar Siriya.
-
Gano Manyan Kabaruka A Tadammur Na Kasar Syria
May 26, 2016 07:35Sojojin Syria Sun Gano Manyan Kabaruka A Kusa da Filin Saukar Jiragen Sama Na Tadammur.
-
Kungiyar Lafiya ta Duniya ta yi alawadai da harin ta'addancin da aka kaiwa Asibitin Jabla dake kasar Siriya
May 25, 2016 14:39Kungiyar Lafiya ta Duniya ta yi alawadai da harin ta'addancin da aka kai a Asibitin Jabla tare da kashe fararen hula da dama dake kasar Siriya
-
An kaddamar Da Gagarimin Farmaki akan 'Yan Ta'ada A Syria da Iraki
May 25, 2016 01:22Masu sa ido a rikicin Syria sun ce 'yan ta'adan IS na amfani da mutane a matsayin garkuwar yaki a yayin da ake masu luguden wuta a yankin Raqa, a yayin da kasashen suka kaddamar da farmaki akan 'yan ta'adan a Syria da Iraki.
-
Halin Da Ake Ciki A Kasar Siria A Lokacinda Yan Ta'adda Suke Kara Rauni
May 24, 2016 01:11Ministan watsa labarai na kasar Siria yayi All.. wadai da hare haren da yan ta'adda a kasar suka kai a lardin Lazikia. Imran Azaabi ya bayyana haka a ranar litinin
-
Halin Da Ake Ciki A Kasar Siria A Lokacinda Yan Ta'adda Suke Kara Rauni
May 24, 2016 00:41Ministan watsa labarai na kasar Siria yayi All.. wadai da hare haren da yan ta'adda a kasar suka kai a lardin Lazikia. Imran Azaabi ya bayyana haka a ranar litinin
-
Sama Da Mutane 148 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Siriya
May 23, 2016 13:45Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar sama da mutane 140 sun rasa rayukansu kana wasu da dama kuma sun sami raunuka sakamakon fashewar wasu jerin bama bamai da hare-haren kunar bakin-wake da aka kai biranen Tartous da kuma Jableh da ke kudancin kasar Siriyan wadanda suke hannun gwamnatin kasar.
-
Rasha Ta Ce; Sojojin Siriya Sune Mafi Karfin Runduna A Fagen Yaki Da Ta'addanci A Kasar
May 18, 2016 09:52Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana cewa: Sojojin Siriya sune mafi karfin rundunar soji da zata iya kawo karshen ayyukan ta'addanci a kasarsu.