Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Syria : Jama'a Sun Fito Sosai A Zaben 'Yan Majalisar Dokoki

    Syria : Jama'a Sun Fito Sosai A Zaben 'Yan Majalisar Dokoki

    Apr 13, 2016 13:09

    Rahotanni daga Syria na cewa an samu fitowar masu kada kuri'a yadda ya kamata a yayin zaben 'yan majalisar dokokin kasar na yau laraba.

  • Wakilin MDD Kan Rikicin Syria Ya Isa Damascos

    Wakilin MDD Kan Rikicin Syria Ya Isa Damascos

    Apr 11, 2016 00:26

    Wakilin MDD kan rikicin kasar Syria, Staffan de Mistura ya isa birnin Damascos domin ganawa da mahukuntan kasar akan tattaunawar Geneva.

  • Dakarun Tsaron Siriya na ci gaba da kai hari kan 'yan ta'adda a garin Halab

    Dakarun Tsaron Siriya na ci gaba da kai hari kan 'yan ta'adda a garin Halab

    Apr 10, 2016 13:14

    Ministan sadarwa na kasar Siriya ya sanar da cewa Dakarun tsaron kasar da na sa kai na ci gaba da kai hare-hare kan 'yan ta'adda domin 'yanto garin Halab

  • Gwamnatin Siriya Tana Ci Gaba Shirin Gudanar Da Zabukan 'Yan Majalisun Dokokii kasar

    Gwamnatin Siriya Tana Ci Gaba Shirin Gudanar Da Zabukan 'Yan Majalisun Dokokii kasar

    Apr 07, 2016 23:10

    Yan siyasar Siriya suna ci gaba da gudanar da yakin neman zabensu na 'yan Majalisun Dokokin Kasar da ake shirin gudanarwa a ranar 13 ga wannan wata na Aprilu da muke ciki.

  • Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Yi Nasarar Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Kasar

    Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Yi Nasarar Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Kasar

    Apr 06, 2016 11:01

    Sojojin gwamnatin Siriya sun kai wasu jerin hare-hare kan sansanonin 'yan ta'adda a wasu yankunan kasar lamarin da ya janyo halakar 'yan ta'adda da dama tare da tarwatsa motocin yakinsu.

  • Kwamadan IRGC Na Iran: Iran Ba Za Ta Taba Bari A Rarraba Wata Kasar Musulmi Ba

    Kwamadan IRGC Na Iran: Iran Ba Za Ta Taba Bari A Rarraba Wata Kasar Musulmi Ba

    Apr 06, 2016 00:41

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci Manjo Janar Muhammad Ali Jafari ya bayyana cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da goyon bayan gwamnatin kasar Siriya a fadar da take yi da 'yan ta'adda yana mai jan kunnen cewa Iran ba za ta taba bari a raba wata kasar musulmi ba.

  • Al-Qa'ida Ta Tabbatar Da Hallaka Daya Daga Cikin Manyan Shugabanninta A Siriya

    Al-Qa'ida Ta Tabbatar Da Hallaka Daya Daga Cikin Manyan Shugabanninta A Siriya

    Apr 06, 2016 00:11

    A karon farko kungiyar Al-Qa'ida ta tabbatar da halakar daya daga cikin manyan shugabannin reshen kungiyar a kasar Siriya bayan wani hari da sojojin Siriya suka kai masa ta sama inda suka sami nasarar hallaka shi tare da wasu na kurkusa da shi.

  • Iran Ta Sanar Da Tura Wasu Sojojinta Na Musamman Zuwa Siriya

    Iran Ta Sanar Da Tura Wasu Sojojinta Na Musamman Zuwa Siriya

    Apr 04, 2016 13:00

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sanar da tura wasu dakarun sojojinta na kasa na musamman zuwa kasar Siriya a ci gaba da taimakon da Iran take ba wa sojojin Siriya a fadar da suke yi da kungiyoyin ta'addancin da aka shigo da su kasar daga kasashen duniya daban-daban.

  • Sojojin Syria Sun Kwace  Al-Qaryatayn

    Sojojin Syria Sun Kwace Al-Qaryatayn

    Apr 03, 2016 13:41

    Sojojin Syria na ci gaba da samun galaba a kokarin da suke na kwace daukacin yankunan dake hannun 'yan ta'adan (ISIS), inda ko a wannnan Lahadin sojojin sunyi nasara kwace birnin Al-Qaryatayn.

  • Turkiya Da Saudiyya Sun Nuna Damuwa Kan Nasarorin Sojin Syria A Kan 'Yan Ta'adda

    Turkiya Da Saudiyya Sun Nuna Damuwa Kan Nasarorin Sojin Syria A Kan 'Yan Ta'adda

    Apr 03, 2016 05:33

    Tun bayan da sojojin Syria suka samu gagarumar nasara kan 'yan ta'addan Daesh (ISIS) a yankin Tadmor (Palmyra) mai tsohon tarihi, gwamnatocin Turkiya da Saudiyya sun nuna damuwa da rashin jin dadin hakan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS