Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • An hallaka 'yan ta'addar IS da dama a Dairi zur na kasar Siriya

    An hallaka 'yan ta'addar IS da dama a Dairi zur na kasar Siriya

    Apr 03, 2016 00:34

    Sama da 'yan ta'addar ISiS 40 ne aka hallaka a jihar Dairu zur dake gabashin kasar Siriya

  • Kasashen Syria Da Algeria Sun Kudiri Aniya Kara Bunkasa Alakarsu

    Kasashen Syria Da Algeria Sun Kudiri Aniya Kara Bunkasa Alakarsu

    Mar 30, 2016 05:36

    A ziyarar da ministan harkokin wajen kasar Syria Walid Mu'allim yake gudanarwa a kasar Algeriya bangarorin biyu sun jadda aniyarsu ta ci gaba da kara fadada alakarsu.

  • Putin Da Hukumar UNESCO Sun Jinjinawa Sojojin Syria Saboda Kwato Palmyra Daga Hannun ISIS

    Putin Da Hukumar UNESCO Sun Jinjinawa Sojojin Syria Saboda Kwato Palmyra Daga Hannun ISIS

    Mar 27, 2016 11:42

    Cibiyoyi na kasa da kasa da shugabanni da 'yan siyasa na kasashe daban-daban suna ci gaba da nuna farin cikinsu da kuma taya gwamnatin kasar Siriya murnar nasarar da sojojin kasar suka samu na kwace birnin Palmyra mai tsoho tarihi daga hannu 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS).

  • Jiragen Saman Yakin Gwamnatin Kasar Rasha Sun Halaka Daruruwan 'Yan Ta'addan Siriya

    Jiragen Saman Yakin Gwamnatin Kasar Rasha Sun Halaka Daruruwan 'Yan Ta'addan Siriya

    Mar 25, 2016 03:42

    Kwamitin sanya ido kan shirin dakatar da bude wuta a kasar Siriya ya sanar da cewa: Jiragen saman yakin gwamnatin Rasha sun halaka 'yan ta'addan kungiyar Da'ish fiye da 320 a yankin Tadmir na kasar Siriya.

  • Shugaban Kasar Siriya Ya Fayyace Manufar Kasashen Yamma Ta Goyon Bayan 'yan Ta'adda

    Shugaban Kasar Siriya Ya Fayyace Manufar Kasashen Yamma Ta Goyon Bayan 'yan Ta'adda

    Mar 20, 2016 23:01

    Shugaban kasar Siriya ya bayyana cewar manufar kasashen yammacin Turai da Amurka dangane da goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'adda a yankin gabas ta tsakiya musamman a kasashen Siriya da Iraki ita ce bata sunan addinin Musulunci.

  • Lavrov: Ficewar Sojojin Rasha Daga Siriya, Don Karfafa Tattaunawar Sulhu Ne

    Lavrov: Ficewar Sojojin Rasha Daga Siriya, Don Karfafa Tattaunawar Sulhu Ne

    Mar 16, 2016 13:51

    Ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergei Lavrov ya bayyana cewar kasar Rasha ta janye wani bangare na sojojinta daga kasar Siriya ne don karfafa shirin tattaunawar sulhu da ake yi da nufin kawo karshen rikicin kasar cikin ruwan sanyi.

  • Haramtacciyar Kasar Isra'ila Ta Jaddada Aniyarta Na Ganin Kasar Siriya Ta Wargaje

    Haramtacciyar Kasar Isra'ila Ta Jaddada Aniyarta Na Ganin Kasar Siriya Ta Wargaje

    Mar 15, 2016 13:57

    Ministan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya jaddada aniyarsu na ganin sun wargaza kasar Siriya a matsayin kananan kasashe masu cin gashin kansa a bisa tubalin kabilanci da addini.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yaba Da Raguwar Tashe Tashen Hankula A Siria

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yaba Da Raguwar Tashe Tashen Hankula A Siria

    Mar 15, 2016 04:08

    Majiyar majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa Majalisar ta yaba da yadda tashe

  • Yau Ake Fara Tattaunawar Sulhu Kan Rikicin Syria

    Yau Ake Fara Tattaunawar Sulhu Kan Rikicin Syria

    Mar 14, 2016 03:01

    Yau Litinin ne wakilan bangarorin dake rikici a Syria ke fara tattaunawa a Geneva domin samun mafita a rikicin kasar da aka shafe shekaru shida ana yi.

  • Ba Zamu Tattauna Makomar Assab Ba A taron Sulhu Geneva, Inji Mu'allem

    Ba Zamu Tattauna Makomar Assab Ba A taron Sulhu Geneva, Inji Mu'allem

    Mar 12, 2016 14:14

    Gwamnatin Syria, ta ce makomar shugaban kasar Bashar Assad, ba ya daga cikin abubuwan da za a tattaunawa a taron sulhun da za a fara farkon mako mai zuwa a shiga tsakanin MDD a birnin Geneva.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS