-
An bukaci Turkiya da ta daina tura makami zuwa Siriya
Mar 12, 2016 07:42Rasha ta Bukaci Turkiya da ta daina tura makamai zuwa kasar Siriya
-
An sanar da ranar Zaben shugaban kasan Siriya
Mar 11, 2016 06:40Manzon musaman na MDD kan Kasar Siriya ya ce nan da wattani 18 za a gudanar da zaben shugaban kasar Siriya.
-
Yaran Kasar Siriya Sun gudanar Da zanga-zanga a yammacin Damuscus
Mar 10, 2016 07:33Kananen Yara na Siriya sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin amincewar su da killace garin Dariya dake gefen birnin Damuscus
-
Za' a Fara Sabuwar Tattaunawar Sasanta Rikicin Syria A Ranar 14 Ga Watan Maris
Mar 10, 2016 03:09Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa, za a fara sabuwar tattaunawar sasanta rikicin Syria a ranar 14 ga wannan watan na Maris kuma tattaunawar wadda za a gudanar a birnin Geneva, ba za ta wuce kwanaki 10 ba.
-
UNHCR Ta Damu Dangane Da Yarjejeniyar da EU Ta Cimma Da Turkiya Kan 'Yan Gudun Hijira
Mar 08, 2016 11:25Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ta nuna matukar damuwar ta dangane da yarjejeniyar wucin gadin da kungiyar tarraya Turai ta cimma da Turkiya kan 'yan gudun hijira.
-
An Dage Tattaunawar Siriya Zuwa 13 Ga Wata
Mar 06, 2016 02:55An dage tattaunawar neman zamen lafiya a Siriya zuwa ranar 13 ga watan nan na Maris.
-
Mahankar Tsaikaita wuta a Siriya
Mar 02, 2016 01:51A yayin da tsakaita wuta a kasar Siriya Ya shiga cikin kwanakinsa na biyar, Al'ummar Siriya na da kyakyawan fata dangane da wannan yarjejeniya.
-
Martanin Siriya kan firicin Ministan harakokin wajen Saudiya
Feb 29, 2016 13:38Ma'aikatar Harakokin wajen Siriya ta mayar da martani kan faricin da Ministan harakokin wajen Saudiya ya yi na canza Gwamnatin kasar
-
Hadin Gwiwan Saudiyya-Isra'ila Da Nufin Kifar Da Gwamnatin Siriya
Feb 29, 2016 02:06A daidai lokacin da ake ci gaba da kokarin tsagaita wuta da kawo karshen rikicin kasar Siriya, a bangare guda kuma kasar Saudiyya da H.K. Isra'ila suna ci gaba da kokarin da suke yi wajen ganin sun kawar da shugaban kasar Siriyan daga kan karagar mulkin kasar.
-
Ma'aikatar Tsaron Rasha: An Fara Aiwatar Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Siriya
Feb 27, 2016 12:25Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa an fara aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wuta a yankuna 48 na lardunan Halab, Homs da kuma Damaskus, babbar birnin kasar Siriya kamar yadda aka cimma a baya.