-
Amnesty International Ta Nuna Damuwarta Kan Hare-Haren Turkiya Cikin Siriya
Feb 25, 2016 02:55Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta bayyana tsananin damuwarta dangane da hare-haren da sojojin kasar Turkiyya suke kai wa cikin kasar Siriya.
-
Majalisar Tsaro Ta Kasar Rasha Ta Fara Zama Don Tattauna Batun Siria
Feb 24, 2016 14:36Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya gudanar da wata zaman tattaunawa da
-
Shugaban Rasha Ya Tattauna Da Shugaban Siriya Kan Rikicin Kasar
Feb 24, 2016 07:38A wata tattaunawa ta wayar tarho da suka yi a tsakaninsu, shugabannin kasashen Rasha da Siriya sun yi musayen ra'ayi a tsakaninsu kan yadda za a magance rikicn da ya ki ci ya ki cinyewa a kasar Siriyan.
-
Siriya : Za'a Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Ranar 13 Ga Watan Aprilu
Feb 23, 2016 05:07kudirin da shugaban kasar ya aike a dukkan yankunan kasar ya baiwa duk bangarorin kasar damar tsayawa takara a zaben.
-
Amurka da Rasha Sun Cimma Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Siriya
Feb 23, 2016 05:07Saidai Yarjejeniyar ba ta shafi mayakan da ke da’awar jihadi ba a kasar ta Syria.
-
Kasar Rasha Ta Sake Aikewa Da Wasu Makamai Masu Linzami Zuwa Siriya
Feb 18, 2016 13:52Kasar Rasha ta sake aikewa da wasu jiragen ruwa dauke da na'urori masu harba makamai masu linzami na kasar zuwa kasar Siriya a ci gaba da shirin da take yi na ci gaba da fada da kungiyoyin 'yan ta'adda da ake ci gaba da tura su kasar.
-
Kwamitin Tsaron MDD Zai Tattauna Batun Harin Turkiyya Kan Kurdawan Siriya A Yau
Feb 16, 2016 02:18A wani lokaci a yau din nan Talata ne membobin Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya zai su gudanar da wani zama na sirri don tattauna batun hare-haren soji da kasar Turkiyya take kai wa Kurdawan kasar Siriya a cikin kasar ta Siriya.
-
Shugaba Asad Ya Ja Kunnen Saudiyya Da Turkiya Kan Tura Sojojinsu Zuwa Kasarsa
Feb 16, 2016 02:16Shugaban kasar Siriya Basshar al-Asad ya ja kunnen kasashen Saudiyya da Turkiyya dangane da shirinsu na tura sojojinsu zuwa kasarsa yana mai cewa sojojin na su ba za su ji ta dadi ba matukar suka shigo cikin Siriya.
-
Dakarun Sriya Sun kame wata mota dauke makaman Isra'ila
Feb 15, 2016 02:59Dakarun tsaron kasar Siriya sun gano tare da kame wata Mota dake dauke da makamai kirar haramcecciyar kasar Isra'ila a gefen yammacin jihar Sawida.
-
Mutanen Syria Ne Kawai Suke Da Hakkin Fayyace Makomar Shugaba Bashar Al-Asad
Feb 14, 2016 02:19Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Javad Zarif ya bayyana cewa mutanen kasar Siria ne