Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

sojoji

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Zargi Gwamnatin Myanmar Da Musgunawa Al'ummar Musulmin Rohinga.

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Zargi Gwamnatin Myanmar Da Musgunawa Al'ummar Musulmin Rohinga.

    Oct 12, 2017 06:22

    Rahoton da kwamitin kare hakkin bil'adama na Majalisar Dinkin Duniya ya fitar a jiya laraba ya zargi gwamnatin Myanmar da kashe musulmi da kona musu gidaje da dukiya.

  • Amurka Na Shirin Tura Karin Sojoji Bayan Kisan Da Aka Yi Wa Wasu Sojojin Kasar A Nijar

    Amurka Na Shirin Tura Karin Sojoji Bayan Kisan Da Aka Yi Wa Wasu Sojojin Kasar A Nijar

    Oct 10, 2017 05:52

    Babban hafsan hafsoshin sojojin Amurka Janar Mark Milley ya bayyana cewar akwai yiyuwar Amurka ta kara karfafa tawagar sojojinta da suke ba da horo, shawarwari da kuma taimakon a yankin Sahel bayan kisan gillan da aka yi wa sojojin kasar guda hudu a Nijar a kwanakin baya.

  • Rundunar Sojin Ruwan Masar Ta Karbi Wani Jirgin Ruwan Yaki Kirar Faransa

    Rundunar Sojin Ruwan Masar Ta Karbi Wani Jirgin Ruwan Yaki Kirar Faransa

    Sep 23, 2017 11:48

    Rundunar sojojin ruwa ta kasar ta karbi wani jirgin ruwan yaki na zamani kirar kasar faransa mai suna Gowin-1

  • Sojojin Libya Sun Kwace Garin Sabratah Daga Hannun Masu Dauke Da Makamai

    Sojojin Libya Sun Kwace Garin Sabratah Daga Hannun Masu Dauke Da Makamai

    Sep 21, 2017 12:41

    Sojojin kasar ta Libya sun kori kungiyar mai alaka da Da'esh a garin Sabratah da ke yammacin kasar.

  • Iran Za Ta Ci Gaba Da Goyon Baya Da Karfafa Kungiyoyin Gwagwarmaya

    Iran Za Ta Ci Gaba Da Goyon Baya Da Karfafa Kungiyoyin Gwagwarmaya

    Sep 03, 2017 10:51

    Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya bayyana cewa Iran za ta ci gaba da goyon bayan kungiyoyin gwagwarmaya duk kuwa da kokarin da kasashen yammaci suke yi wajen ganin Iran ta daina goyon bayansu musamman kungiyar Hizbullah.

  • Sojojin Labanon Sun Kaddamar Da Hare-Haren Korar 'Yan Kungiyar Da'esh Daga Kasar

    Sojojin Labanon Sun Kaddamar Da Hare-Haren Korar 'Yan Kungiyar Da'esh Daga Kasar

    Aug 19, 2017 16:35

    Babban hafsan sojojin kasar Labanon Sojojin Janar Joseph Aoun ya bayyana cewar sojojin kasar sun kaddamar da hare-haren zuwa sansanonin 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da suke gabashin kasar da nufin fatattakansu daga yankunan kasar da suke rike da su.

  • Syria: Sojoji Sun Kwato Cibiyoyin Man Fetur Daga Hannun 'Yan Ta'adda.

    Syria: Sojoji Sun Kwato Cibiyoyin Man Fetur Daga Hannun 'Yan Ta'adda.

    Jul 20, 2017 12:32

    Jami'in da ke kula da sake farafado da cibiyoyin man fetur na kasar Syria ya ce; kawo ya zuwa yanzu fiye da cibiyoyi 40 na man fetur a aka kwato a gundumar Rikka.

  • Dakarun tsaron Congo Sun Fatattaki 'Yan Tawaye Daga Yankin Kipese

    Dakarun tsaron Congo Sun Fatattaki 'Yan Tawaye Daga Yankin Kipese

    Jul 16, 2017 18:50

    Dakarun tsaron Jumhoriyar Demokaradiyar Congo na ci gaba da samun nasara na tsarkake yankin da 'yan tawaye suka mamaye a gabashin kasar

  • Sojin Libiya Sun Fara Kai Farmakin Tsarkake Birnin Bangazi

    Sojin Libiya Sun Fara Kai Farmakin Tsarkake Birnin Bangazi

    Jun 28, 2017 06:29

    Dakarun Tsaron Libiya Sun Fara kai farmaki daga Kusurwowi guda hudu na yankin Assabiri dake a matsayin tungar karshe na masu dauke da makamai a birnin Bangazi dake arewa maso gabashin kasar

  • Wasu Sojoji Sun Fara Bore A Kasar Kamaru Saboda Rashin Biyansu Albashi

    Wasu Sojoji Sun Fara Bore A Kasar Kamaru Saboda Rashin Biyansu Albashi

    Jun 04, 2017 18:05

    Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar wasu gungun sojoji a arewacin kasar sun kaddamar da wani bore ta hanyar rufe hanyoyi suna masu bukatar gwamnatin kasar da ta biya su albashinsu da aka jima ba a biya ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS