Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Koka Kan Matsalolin 'Yan Gudun Hijira A Yankin Darfur Na Kasar Sudan

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Koka Kan Matsalolin 'Yan Gudun Hijira A Yankin Darfur Na Kasar Sudan

    Nov 22, 2017 06:59

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci mahukuntan Sudan da su kawo karshen abin da ta kira cin zarafi da take hakkokin bil-Adama a yankin Darfur da ke yammacin kasar Sudan.

  • Mataimakin Sakataren Harkokin Wajen Kasar Amurka Ya Fara Ziyarar Aiki A Kasar Sudan

    Mataimakin Sakataren Harkokin Wajen Kasar Amurka Ya Fara Ziyarar Aiki A Kasar Sudan

    Nov 16, 2017 17:35

    Mataimakin sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya fara gudanar da ziyarar aiki a kasar Sudan da nufin kyautata alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

  • Sudan : Al Bashir Zai Ziyarci Uganda

    Sudan : Al Bashir Zai Ziyarci Uganda

    Nov 13, 2017 06:49

    Shugaban Omar al-Bashir na Sudan, zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a kasar Uganda, wacce ita ce ta biyu tun bayan rantsar da takwaransa na Uganda Yoweri Museveni.

  • Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Barazana Ga Kungiyar Yan Tawaye A Yankin Darfur

    Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Barazana Ga Kungiyar Yan Tawaye A Yankin Darfur

    Nov 08, 2017 06:12

    Shugaban Kasar Sudan Umar Hassan Al-bashir ya yi barazanar daukar mataki mafi tsanani a kan yan tawayen yankin Darfur idan sun ki mika makamansu.

  • Sudan: Gwamnati Na Shirin Rufe Sansanonin 'Yan Gudun Hijira A Yankin Darfur.

    Sudan: Gwamnati Na Shirin Rufe Sansanonin 'Yan Gudun Hijira A Yankin Darfur.

    Nov 07, 2017 06:28

    Shugaban kasar ta Sudan Umar Bashir ne ya sanar da cewa; Tunda an kawo karshen yaki a yankin, lokacin rufe sansanin 'yan gudun hijira ya yi a Darfur.

  • Shugaban Tarayyar Afirka Na Ziyarar Aiki A Kasar Sudan

    Shugaban Tarayyar Afirka Na Ziyarar Aiki A Kasar Sudan

    Nov 06, 2017 12:17

    Shugaban na tarayyar Afirka Musa Faki Muhammad wanda ya gana da jami'an gwamnatin kasar Sudan ya yi kira da a dawo da zaman lafiya da sulhu a yankin Darfur.

  • Sudan Da Sudan Ta Kudu Sun Sha Alwashin Kin Bawa 'Yan Tawaye Fafaka

    Sudan Da Sudan Ta Kudu Sun Sha Alwashin Kin Bawa 'Yan Tawaye Fafaka

    Nov 03, 2017 17:29

    Shugabannin kasashen Sudan da Sudan ta Kudu, sun yi alkawarin cewa ba za su mara baya ko ba da mafaka ga kungiyoyin dake adawa da gwamnatocin su ba.

  • MDD Ta Nuna Damuwa Akan Yanayin Da 'Yan Gudun Hijirar Sudan Ta Kudu Suke Ciki A Sudan.

    MDD Ta Nuna Damuwa Akan Yanayin Da 'Yan Gudun Hijirar Sudan Ta Kudu Suke Ciki A Sudan.

    Oct 27, 2017 06:24

    Hukumar da ke kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar a jiya alhamis cewa; A cikin watannin bayan nan yan sanda a Khatum sun tilastawa yan gudun hijirar komawa zuwa wani wuri na daban.

  • Wani Dan Majalisar Dokokin Sudan Ya Ce Shigar Kasar Cikin Yakin Kasar Yamen Bai Dace Ba

    Wani Dan Majalisar Dokokin Sudan Ya Ce Shigar Kasar Cikin Yakin Kasar Yamen Bai Dace Ba

    Oct 26, 2017 18:50

    Wani dan Majalisar Dokokin Sudan ya bayyana rashin amincewarsa da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na shiga cikin rundunar kawancen Saudiyya da take yaki a kasar Yamen.

  • Gwamnatin Sudan Ta Maida Martani Kan Gargadin Amurka Ga 'Yan Kasarta Da Suke Sudan

    Gwamnatin Sudan Ta Maida Martani Kan Gargadin Amurka Ga 'Yan Kasarta Da Suke Sudan

    Oct 22, 2017 18:20

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta bayyana tsananin rashin jin dadinta kan matakin da mahukuntan Amurka suka dauka na yin gargadi ga 'yan kasarsu dangane da gudanar da tafiye-tafiye zuwa wasu yankunan a cikin kasar ta Sudan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS