Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Sudan Ta  Zargi Amurka Da Halin Fuska Biyu

    Sudan Ta Zargi Amurka Da Halin Fuska Biyu

    Oct 21, 2017 18:52

    Sudan din ta soki Amurka ne saboda gargadin da ta yi yan kasarta dangane da zuwa kasar Sudan.

  • Sudan Ta Maida Martani Kan Hana Amurkawa Zuwa Kasar

    Sudan Ta Maida Martani Kan Hana Amurkawa Zuwa Kasar

    Oct 21, 2017 12:02

    Gwamnatin kasar Sudan ta bayyana irin halayen da gwamnatin Amurka take nunawa kasar masu karo da juna ne

  • Sudan Ta Sake Sabunta Shirin Tsagaita Wuta Da 'Yan Tawayen Kasar

    Sudan Ta Sake Sabunta Shirin Tsagaita Wuta Da 'Yan Tawayen Kasar

    Oct 10, 2017 05:51

    Gwamnatin Sudan ta sanar da kara tsawaita shirin da ta kaddamar na tsagaita wuta da 'yan tawayen kasar har zuwa karshen wannan shekarar ta 2017.

  • Sudan : An Tawaita Shirin Tsagaita Wuta A Yankunan Dake Fama Da Rikici

    Sudan : An Tawaita Shirin Tsagaita Wuta A Yankunan Dake Fama Da Rikici

    Oct 09, 2017 05:51

    Shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir ya tsawaita da watanni biyu dokar shirin tsagaita bude wuta a dukkan yankunan da ake fama da tashin hankali.

  • Sudan Ta Yi Maraba Da Matakin Dage Mata Takunkumi

    Sudan Ta Yi Maraba Da Matakin Dage Mata Takunkumi

    Oct 07, 2017 11:01

    Gwamnatin Sudan ta yi maraba da matakin da Amurka ta dauka na dage ma ta takunkuman karayar tattalin arziki da ta kakaba ma ta na tsawon shekaru 20.

  • Sudan Ta Katse Hulda Da Koriya Ta Arewa

    Sudan Ta Katse Hulda Da Koriya Ta Arewa

    Oct 06, 2017 08:22

    Kasar Sudan ta katse duk wata hulda da Koriya ta Arewa, a wani abu da ake ma kallon cika sharudan da AMurka ta guidaya mata ne kafin a dage mata katunkumi.

  • Kasar Sudan Ta Bukaci A Kafa Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yankin Kahon Afrika

    Kasar Sudan Ta Bukaci A Kafa Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yankin Kahon Afrika

    Oct 05, 2017 16:52

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-bashir ya bukaci a kafa kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yankin kahon Afrika

  • Takunkumin Amurka Ya Gurgunta Sudan_Al-Bashir

    Takunkumin Amurka Ya Gurgunta Sudan_Al-Bashir

    Sep 28, 2017 15:38

    Shugaban kasar Sudan Omar Al-Bashin ya kalubalanci takunkumin tsawan shekaru da Amurka ta kakabawa kasarsa.

  • Gwamnatin Sudan Ta Yi Furuci Da Halakar Sojojinta Fiye Da 400 A Kasar Yamen

    Gwamnatin Sudan Ta Yi Furuci Da Halakar Sojojinta Fiye Da 400 A Kasar Yamen

    Sep 27, 2017 06:41

    Rundunar sojin Sudan ta yi furuci da cewa: Sojojin kasarta fiye da 400 ne suka halaka a kasar Yamen a yakin da suke gudanarwa karkashin jagorancin kasar Saudiyya.

  • An Yi Gumurzu Tsakanin Sojojin Sudan Da Masu Fataucin Mutane A Kan Iyakar Kasar Libiya

    An Yi Gumurzu Tsakanin Sojojin Sudan Da Masu Fataucin Mutane A Kan Iyakar Kasar Libiya

    Sep 23, 2017 06:45

    Gumurzu tsakanin sojojin gwamnatin Sudan da gungun masu fataucin mutane a yankin da ke tsakanin kasashen Sudan da Libiya ya lashe rayukan mutane akalla 19 a cikin daren jiya Juma'a wayewar garin yau Asabar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS