-
Sudan : Al Bashir Ya Bukaci Mazauna Darfur Su Mika Makamansu
Sep 22, 2017 17:09Shugaban kasar Sudan Omar Al-Bashir, ya bukaci mazauna yankin Darfur da su mika makamansu ga gwamnati cikin ruwan sanyi, kafin gwamnati ta fara karba da karfi.
-
Shugaban Kasar Sudan Ya Kira Yi Mutanen Darfur Da Su Koma Gida
Sep 20, 2017 12:10Shugaba Hassan al-Bashir ya ci gaba da cewa; Zaman lafiya ya dawo a yankn Darfur don haka 'yan guudn hijira su koma gida.
-
Sudan Tana Son Amurka Ta Cire Mata Takunkumi
Sep 19, 2017 12:24Shugaban Kasar Sudan Umar Hassan al-Bashir ne ya bayyana bukatar ganin Amurkan ta daukewa kasarsa takunkumi a yayin ganawa da kafafen wats labarun Amurka.
-
Sudan Ta Bukaci Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakaba Mata
Sep 19, 2017 09:13Shugaban kasar sudan ya bukaci mahukuntan Amurka da su dage takunkumin da suka kakabawa kasar sa.
-
Kasashen Sudan Da Qatar Sun Jaddada Muhimmancin Karfafa Alaka A Tsakaninsu
Sep 16, 2017 11:51Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ya bada labarin cewa: Mahukuntan Sudan da Qatar sun tattauna kan hanyoyin bunkasa alaka tare da taimakekkeniya a tsakaninsu.
-
Duniya Na Ci Gaba Da Yin Alawadai Kan Kisan Musulmin Rohingya A Kasar Myammar
Sep 09, 2017 18:58Dubun dubatan musulmi ne a kasashen Tunusiya da Sudan suka gudanar da zanga-zangar yin alawadai da yadda ake yiwa musulmi Rohingya kisan gilla a kasar Myammar
-
Bakin Haure Fiye Da 160 Ne 'Yan Kasar Sudan Aka kora Daga Kasar Libiya
Sep 08, 2017 06:38Ma'aikatar Kula da 'Yan Gudun Hijira a kasar Libiya ta sanar da cewa: Bakin haure fiye da 160 'yan kasar Sudan aka yi jigilarsu zuwa kasarsu ta gado.
-
Sudan Ta Shiga Cikin Sahun Kasashen Afrika Da Suka Haramta Zaman Taron Da H.K.Isra'ila
Sep 06, 2017 18:50Kasar Sudan ta shiga cikin sahun kasashen da suka haramta gudanar da zaman taro tsakanin kasashen Afrika da Haramtacciyar kasar Isra'ila a kasar Togo.
-
Rikici Ya Sake Kunno Kai Tsakanin Sudan Da Masar Kan Yankin "Hala'ib"
Sep 03, 2017 10:50Rahotanni daga kasar Sudan suna nuni da cewa wani sabon rikici ya sake kunno kai tsakanin kasar da kasar Masar dangane yankin "Hala'ib" da Sudan din take ganin yankin kasar ne da Masar ta mamaye.
-
Sadiq al-Mahdi Ya Yi Suka Kan Siyasar Gwamnatin Sudan A Fagen Siyasar Kasa Da Kasa
Sep 02, 2017 19:13Shugaban jam'iyyar adawa ta National Umma Party ya yi kakkausar suka kan siyasar gwamnatin Sudan a fagen siyasar kasa da kasa yana mai bayyana cewa: Gwamnatin Sudan ta zame 'yar korar wasu kasashe.