-
Kungiyar Malaman Sudan Ta Bukaci A Kori Ministan Da Ke Son Kulla Alaka Da 'Isra'ila"
Aug 27, 2017 04:57Kungiyar malaman kasar Sudan ta bukaci da a kori ministan zuba hannun jari na kasar Mubarak al Fadil al Mahdi daga mukaminsa sakamakon kiran da yayi ga gwamnatin kasar da ta kulla alaka da haramtacciyar kasar Israi'ila.
-
Kungiyar Hamas Ta Yi Suka Kan Sabon Matsayin Kasar Sudan Dangane Da Palasdinawa
Aug 23, 2017 18:59Kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas ya yi Allah wadai da furucin ministan harkokin sayan hannun jari na kasar Sudan kan al'ummar Palasdinu.
-
MDD: Akwai Bukatar Isar Da Taimako Ga Wasu Al'ummomin Sudan
Aug 21, 2017 19:15Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa, akwai bukatar kasashen duniya masu taimakawa da su bayar da gudunmawa domin taimaka ma wasu al'ummomi a kasar Sudan.
-
Sudan: Jam'iyyun Siyasar Kasashen Afirka Sun Yi Taro A Birnin Khartum.
Aug 20, 2017 18:12Wakilan jam'iyyun siyasa 32 ne da su ka fito daga kasashen Afirka daban-daban su ka yi taron domin karfafa alakar aiki a tsakaninsu.
-
Al'ummar Sudan Suna Adawa Da Tura Sojojin Kasarsu Zuwa Yemen
Aug 10, 2017 12:27Da dama daga cikin mutane da kuma jam'iyyun siyasar kasar Sudan sun ki amincewa da tura sojojin kasar zuwa Yemen domin taya Saudiyya yaki.
-
Jam'iyyun Adawa A Kasar Sudan Sun Bayyana Rashin Amincewarsu Da Kara Aike Da Sojojin Kasar Zuwa Yemen
Aug 10, 2017 06:41Mutanen kasar Sudan da kuma jam'iyyun siyasar kasar da dama sun bayyana rashin amincewarsu da sake aikawa da karin sojojin kasar zuwa yaki a kasar yemen.
-
Sudan: Gwamnati Za Ta Tattara Makaman Da Suke Hannun Fararen Hula A Darfur
Aug 08, 2017 12:10Jaridar al-sharkal-Ausat ta ambato gwamnatin ta Sudan za ta tattara makamai daga hannun fararen hular yankin Darfur.
-
Sudan: Rikicin Kabilanci A Darfur Ya Lashe Rayukan Mutane 10
Jul 24, 2017 16:43Wani sabon rikicin kabilanci da ya barke a yankin Darfur da ke yammacin Sudan, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 10 tare da jikkatar wasu.
-
Gwamnatin Saudiyya Na Shirin Korar Dubban 'Yan Kasar Sudan
Jul 23, 2017 11:17Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta sanar da cewa, mahukuntan saudiyya sun sanar da su cewa za su taso keyar 'yan Sudan fiye da dubu 48 daga kasar.
-
Burkina Fasa Ta Janye Sojojinta Na Sulhu Daga Darfur Na Sudan
Jul 20, 2017 12:33Ministar tsaron kasar Burkina Faso Jean Claude Bouda ne ya sanar da cewa tawagar farko ta sojojin sun isa birnin Ouagadougou a ranar talata.