-
Jam'iyyun Adawa A Kasar Sudan Sun Yi Kira Da A Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa
Jan 02, 2019 07:16A wani bayani da jam'iyyun siyasar su ka fitar sun bukaci ganin an kafa majalisar rikon kwarya wacce za ta sami wakilcin jam'iyyun siyasar kasar domin fita daga halin da kasar take ciki
-
Ana Ci Gaba Da Zanga-zangar Kira Ga Shugaban Kasar Sudan Da Ya Sauka Daga Mukaminsa
Dec 31, 2018 19:05Rahotanni da suke fitowa daga birnin Khartum sun ce masu Zanga-zangar sun tasamma fadar shugaban kasar suna masu yin kira a gare shi da ya yi murabus
-
Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Alkawarin Gyara A Cikin Lamuran Tattalin Arzikin Kasar
Dec 31, 2018 11:57Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya yi alkawarin fitar da kasar daga matsalolin tattalin arzikin da ta fada ciki duk tare da cewa akwai yan tawaye a kasar
-
Sudan : El-Bashir Ya Bukaci 'Yan Sanda Su Daina Murkushe Masu Bore
Dec 31, 2018 05:51Shugaba Umar Hassan El Bashir na Sudan, ya bukaci 'yan sanda kasar dasu daina amfani da karfi fiye da kima kan masu zanga zanga tsadar rayuwa a kasar.
-
Masu Adawa Da Gwamnatin Sudan Sun Sha Alwashin Ci Gaba Da Zanga-zanga
Dec 29, 2018 06:52Shugaban jam'iyyar adawa ta Popular Congress, Umar al-Daqir ya kira yi dukkanin 'yan adawa da su hada kai domin kifar da gwamnatin Umar Hassan al-Bashir
-
An Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Yan Adawa A Kasar Sudan
Dec 27, 2018 11:50Jam'iyyar "People Congress" ta kasar Sudan ta bukaci a gudanar da bincike kan kisan masu zanga-zanga da aka yi a makon da ya gabata.
-
Kasar Kuwait Za Ta Taimak wa Kasar Sudan Da Kudade
Dec 26, 2018 07:18Jakadan Kasar Kuwaiti a Sudan ne ya bayyana cewa kasarsa za ta taimaki Sudan domin ta fita daga matsalar tattalin arzikin da take ciki
-
Sudan : Zanga zangar Tsadar Rayuwa Ta Yadu Zuwa Khartoum
Dec 25, 2018 16:09A Sudan daruruwan mutane ne suka gudanar da zanga zanga a Khartoum babban birnin kasar yau Talata, a yayin da aka shiga kwana na bakwai a boran da ake kan tsadar rayuwa.
-
Sudan: Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-zangar Nuna Kin Jinin Gwamnati
Dec 24, 2018 19:05Jami'an tsaron sun yi amfani da hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu Zanga-zangar ta jiya da dare a babban birnin kasar Khartum
-
Sojojin Kasar Sudan Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Shugaba Umar Hassan al-Bashir
Dec 24, 2018 19:03A wani bayani da sojojin kasar ta Sudan su ka fitar sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnatin shugaba Umar Hassan al-Bashir domin kare cigaban kasa