Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tarayyar turai

  • Iran Ta Musanta Fara Tattaunawa Da Kasashen Turai Kan Tasirinta A Gabas Ta Tsakiya

    Iran Ta Musanta Fara Tattaunawa Da Kasashen Turai Kan Tasirinta A Gabas Ta Tsakiya

    Mar 04, 2018 05:52

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta musanta rahotannin da ke cewa Iran din ta fara tattaunawa da wasu kasashen Turai dangane da irin tasirin da take da shi da kuma rawar da take takawa a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Kungiyar EU Ta Kakaba Wa Ministocin Gwamnatin Siriya Takunkumin Tattalin Arziki

    Kungiyar EU Ta Kakaba Wa Ministocin Gwamnatin Siriya Takunkumin Tattalin Arziki

    Feb 27, 2018 08:09

    Majalisar dokokin kungiyar tarayyar Rurai ta dorawa minitocin gwamnatin kasar Siria guda takunkuman tattalinn arziki.

  • Siriya : Ana Ci Gaba Da Kiran Tsagaita Wuta A Gabashin Ghouta

    Siriya : Ana Ci Gaba Da Kiran Tsagaita Wuta A Gabashin Ghouta

    Feb 23, 2018 17:00

    Kungiyar Tarayya Turai ta yi kira da babbar murya akan a tsagaita buda wuta a yankin gabashin Ghouta na Siriya, a daidai lokacin da kwamitin tsaro ke shirin kada kuri'a kan samar da shirin tsagaita wuta a wannan yankin.

  • Birtaniya: 'Yar Majalisa Kuma Tsohuwar Minista Ta Yi Suka Kan Nuna Kyama Ga Musulmi

    Birtaniya: 'Yar Majalisa Kuma Tsohuwar Minista Ta Yi Suka Kan Nuna Kyama Ga Musulmi

    Feb 21, 2018 17:32

    'Yar majalisar dokokin kasar Birtaniya kuma tsohuwar minista a kasar Sayeed Warsi, ta yi kakakusar suka dangane da yadda ake nuna kyama ga musulmi a kasar Birtaniya.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Ta'aziyyar Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Hadarin Jirgi A Iran

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Ta'aziyyar Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Hadarin Jirgi A Iran

    Feb 19, 2018 06:29

    Kungiyar tarayyar turai ta fitar da bayanin ta'ziyya dangane da rasuwar mutane 66 a wani hadarin jirgi da ya faru jiya a kasar Iran.

  • Taimakon Kungiyar Turai Na Samar Da Canji A Bagaren Shari'a A Kasar Libiya

    Taimakon Kungiyar Turai Na Samar Da Canji A Bagaren Shari'a A Kasar Libiya

    Feb 15, 2018 11:10

    Hukumomin kasar Libiya sun cimma matsaya tare da kungiyar kasashen Turai wajen kawo sauyi a tsarin shari'a da kuma jagorancin gidajen yarin kasar

  • Majalisar Kungiyar Turai Ta Kakaba Takunkumi Kan Wasu 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu

    Majalisar Kungiyar Turai Ta Kakaba Takunkumi Kan Wasu 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu

    Feb 03, 2018 12:20

    Majalisar Mashawarta ta kungiyar tarayyar Turai ta kakaba takunkumi kan wasu jami'an gwamnatin Sudan ta Kudu uku kan zargin take hakkin bil-Adama da yin zagon kasa ga shirin wanzar da zaman lafiya a kasar.

  • An Zabi Shugaban Rwanda A Matsayin Sabon Shugaban Tarayyar Afirka

    An Zabi Shugaban Rwanda A Matsayin Sabon Shugaban Tarayyar Afirka

    Jan 29, 2018 05:54

    An zabi shugaban kasar Rwanda Paul Kagame a matsayin sabon shugaban kama-kama na kungiyar Tarayyar Afirka (AU) wanda zai maye gurbin shugaba Alpha Conde na kasar Guinea Conakry inda yayi alkawarin samar da sauye sauye a tsarin gudanar da Afirka ciki kuwa har da batun 'yancin zirga-zirga tsakanin 'yan Afirkan.

  • Kungiyar EU Ta Bukaci Hukunta Masu Hannu A Murkushe Zanga-Zangar Lumana A DR Congo

    Kungiyar EU Ta Bukaci Hukunta Masu Hannu A Murkushe Zanga-Zangar Lumana A DR Congo

    Jan 23, 2018 19:04

    Kungiyar tarayyar Turai ta bukaci hukunta jami'an tsaron Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da suke da hannu a murkushe masu gudanar da zanga-zangar lumana a birnin Kishasa fadar mulkin kasar.

  • Venezuela Ta Yi Allawadai Da Takunkumin EU

    Venezuela Ta Yi Allawadai Da Takunkumin EU

    Jan 23, 2018 11:17

    Kasar Venezuela ta fitar da sanarwar yin allawadai da sabon takunkumin da kungiyar tarayya turai ta kakaba mata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS