Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tarayyar turai

  • Rahoton Amnesty Kan Zargin Turai Da Taimakawa Cin Zarafin Bakin Haure A Libya

    Rahoton Amnesty Kan Zargin Turai Da Taimakawa Cin Zarafin Bakin Haure A Libya

    Dec 13, 2017 06:01

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta zargi gwamnatocin kasashen turai da hannu a cin zarafin da ake yi wa bakin haure da 'yan gudun hijira a Libiya.

  • Bayanin Karshen Taron Koli Na Kungiyar AU Da Turai

    Bayanin Karshen Taron Koli Na Kungiyar AU Da Turai

    Dec 01, 2017 05:50

    An kammala taron koli na kungiyar tarayya Afrika da Turai karo na biyar a birnin Abidjan na kasar Ivory Coast inda shugabanni nahiyoyin biyu suka kudirin anniyar yaki da kwararar bakin haure ba bisa ka'ida ba, da kuma kalubalen dake cikinsa kamar cinikin bakin haure a Libiya.

  • An Bude Taron Koli Na Turai  Da Afrika

    An Bude Taron Koli Na Turai Da Afrika

    Nov 29, 2017 17:12

    An bude taron shugabannin kasashen Turai da na Afrika karo na biyar a birnin Abidjan na kasar Ivory Coast a yau Laraba.

  • Tarayyar Turai Ta Ba Wa Birtaniya Wa'adin Kwanaki 10 Ta Aiwatar Da Shirye -Shiryen Ficewa Daga Kungiyar

    Tarayyar Turai Ta Ba Wa Birtaniya Wa'adin Kwanaki 10 Ta Aiwatar Da Shirye -Shiryen Ficewa Daga Kungiyar

    Nov 25, 2017 06:22

    Shugaban majalisar tarayyar Turai Donald Tusk ya bukaci kasar Birtaniya ta kammala shirye-shiryen ficewa daga tarayyar Turai cikin kwanaki 10 masu zuwa ko kuma tarayyar ta dau mataki a kanta.

  • AU Ta Zargi Kasashen Turai Da Hannu Cikin Matsalar 'Yan Gudun Hijira Na Afirka

    AU Ta Zargi Kasashen Turai Da Hannu Cikin Matsalar 'Yan Gudun Hijira Na Afirka

    Nov 24, 2017 05:15

    Shugaban kungiyar Tarayyar Afirka kuma shugaban kasar Guinea Conakry, Alpha Konde, ya bayyana cewar kasashen Turai suna da hannu cikin wani bangare na matsalolin da 'yan gudun hijira daga Afirka suke fuskanta a kasar Libiya.

  • An Soki Tarayyar Turai Akan Mawuyacin Halin Da 'Yan Guudn Hijira Suke Ciki A Libya.

    An Soki Tarayyar Turai Akan Mawuyacin Halin Da 'Yan Guudn Hijira Suke Ciki A Libya.

    Nov 17, 2017 18:59

    Kungiyoyin Kasa da kasa sun soki yadda tarayyar turai din take nuna halin ko-in kula akan yadda mawuyacin halin 'yan gudun hijirar da suka fito daga Afirka suke ciki a Libya.

  • An Samu Tallafin Kudi Dala Miliyan 430 Domin Taimakawa Al'ummar Musulmin Kasar Myanmar

    An Samu Tallafin Kudi Dala Miliyan 430 Domin Taimakawa Al'ummar Musulmin Kasar Myanmar

    Oct 24, 2017 06:35

    Zaman taron gaggawa tsakanin kungiyar tarayyar Turai da kasar Kuwait ya tara tallafin kudi dalar Amurka miliyan 430 domin tallafawa al'ummar musulmin Rohingya na kasar Myanmar ko kuma Burma da suke cikin kangin zaluncin mahukuntan kasar.

  • Switzerland: An Bude Taron Bada Tallafi Ga 'Yan Rohingya

    Switzerland: An Bude Taron Bada Tallafi Ga 'Yan Rohingya

    Oct 23, 2017 11:00

    A birnin Geneva na kasar Switzerland an bude wani taron muhawara na kasa da daka domin samar da tallafi ga 'yan gudun hijira Rohingya dake gujewa kisan kiyashin da ake musu a kasar Myanmar.

  • EU Ta Taimakawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Nijer

    EU Ta Taimakawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Nijer

    Oct 04, 2017 10:57

    Kungiyar tarayya turai ta EU ta sanar da bada wani tallafin kudi na Milyan 264 don taimakwa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jamhuriya Nijer.

  • Tarayyar Turai: A Kammala Kidayar Kuri'un Da Aka Kada A Zaben Shugaban Kasar Kenya

    Tarayyar Turai: A Kammala Kidayar Kuri'un Da Aka Kada A Zaben Shugaban Kasar Kenya

    Aug 18, 2017 06:44

    Masu sanya idanu a zaben da aka gudanar a zaben kasar Kenya da suka fito daga turai sun bukaci sanar da abinda ya saura na kuri'un da aka kada, domin tabbatar da ingancin zaben.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS