Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Martanin Kungiyar Ansarullah Ta Kasar Yemen Kan Da'awar Saudiya

    Martanin Kungiyar Ansarullah Ta Kasar Yemen Kan Da'awar Saudiya

    Oct 29, 2016 02:19

    Kakakin kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya ce da'awar da Saudi-Arabiya ta yi na cewa kungiyar ta kai hari kan garin Makka, yunkuri ne na sanya rudani a tsakanin Al'ummar musulmi.

  • Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Mamayar Saudiyya Da Dama A Arewa Maso Yammacin Kasar

    Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Mamayar Saudiyya Da Dama A Arewa Maso Yammacin Kasar

    Oct 21, 2016 01:24

    A wani sabon gumurzu da aka yi tsakanin sojojin kasar Yamen da sojojin mamayar masarautar Saudiyya a yankunan da suke arewa maso yammacin kasar ta Yamen; sojin Saudiyya da dama ne suka halaka, yayin da wasu adadi na daban suka jikkata.

  • An Fara Aiki Da Shirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    An Fara Aiki Da Shirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Oct 20, 2016 02:16

    Dukkanin bangarori sun fara aiki da shirin dakatar da bude wuta na kwanaki uku a kasar Yemen daga yau Alhamis, wanda za a iya kara tsawon wa'adinsa a lokuta masu zuwa.

  • An Sanar Da Shirin Tsagaita Wuta A Yemen

    An Sanar Da Shirin Tsagaita Wuta A Yemen

    Oct 18, 2016 14:47

    MDD, ta sanar da shirin tsagaita buda wuta na Sa’o’I 72 a kasar Yemen, wace za ta soma aiki daga ranar Alhamis mai zuwa.

  • Kungiyar Ansarullah Ta Bukaci Gudanar Da Binciken Kasa Da Kasa Kan Harin Saudiyya Wajen Jana'iza A Yemen

    Kungiyar Ansarullah Ta Bukaci Gudanar Da Binciken Kasa Da Kasa Kan Harin Saudiyya Wajen Jana'iza A Yemen

    Oct 17, 2016 02:23

    Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen da aka fi sani da kungiyar 'yan Houthi ta bukaci da a gudanar da binciken kasa da kasa dangane da harin wuce gona da irin da Saudiyya ta kai wajen jana'iza a birnin Sana'a da yayi sanadiyyar mutuwar alal akalla mutane 140.

  • Za A Fitar Da Wadanda Saudiyya Ta Jikka A Yemen Zuwa Asibitocin Kasashen Ketare

    Za A Fitar Da Wadanda Saudiyya Ta Jikka A Yemen Zuwa Asibitocin Kasashen Ketare

    Oct 15, 2016 13:27

    Wasu daga cikin wadanda suka samu munanan raunuka a harin da jiragen yakin Saudiyya suka kaddamar kan fararen hula a birnin Sana'a na Yemen za su samu kulawa a wasu asibitoci na kasashen ketare.

  • Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare Hare Kan Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare Hare Kan Kasar Yamen

    Oct 15, 2016 02:49

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai hare-haren wuce gona da iri kan yankunan kasar Yamen lamarin da yi sanadiyyar mutuwar fararen hula ciki har da kananan yara.

  • Gwamnatin Kasar Britania Zata Gabatar Da Wani Shiri Na Tsagaita Bude Wuta A Yakin Yeman

    Gwamnatin Kasar Britania Zata Gabatar Da Wani Shiri Na Tsagaita Bude Wuta A Yakin Yeman

    Oct 14, 2016 13:37

    Gwamnatin kasar Britania Zara gabatar da wani shiri na tsagaita bude wuta a yakin da kasar saudia take jagorantar kasashen larabawa a kan kasar yemen.

  • An bukaci shigar Rasha wajen magance rikicin kasar Yemen

    An bukaci shigar Rasha wajen magance rikicin kasar Yemen

    Oct 14, 2016 07:33

    Tsohon Shugaban kasar Yemen ya bukaci shigar Rasha wajen kawo karshen hare-haren wuce gona da iri da kawancen saudiya ke kaiwa kan Al'ummar kasar Yemen.

  • Saudiyya Ta Amince Da Kisan Kiyashin Da Ta Yi A San'a Domin Tsoron Gurfana A Kotun Duniya

    Saudiyya Ta Amince Da Kisan Kiyashin Da Ta Yi A San'a Domin Tsoron Gurfana A Kotun Duniya

    Oct 13, 2016 02:08

    Masarautar iyalan gidan Saud ta amince a hukumance da kisan kiyashin da ta yi a kan daruruwan fararen hula abirnin san'a a na kasar Yemena ranar Asabar da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS