Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • An Kafa Kwamitin Kolin Gudanarwa A Kasar Yamen Da Zai Maye Matsayin Gwamnatin Kasar

    An Kafa Kwamitin Kolin Gudanarwa A Kasar Yamen Da Zai Maye Matsayin Gwamnatin Kasar

    Aug 06, 2016 06:44

    Manyan kungiyoyi biyu da suke yaki da siyasar mamayar Masarautar Saudiyya kan kasar Yamen sun sanar da kafa kwamitin Kolin gudanawa ta kasa da zata dauki alhakin ci gaba da gudanar da shugabancin kasar Yamen da take fama da hare-haren wuce gona da irin masarautar Saudiyya da kawayenta.

  • Saudiyya Ta Fara Kwashe Mutanen Garuruwan Kan Iyaka Da Yemen Bayan Nasarorin Dakarun Yemen

    Saudiyya Ta Fara Kwashe Mutanen Garuruwan Kan Iyaka Da Yemen Bayan Nasarorin Dakarun Yemen

    Aug 05, 2016 05:43

    Kasar Saudiyya ta kaddamar da wani shiri na kwace mutanen yankin Jizan na kasar da ke makwabtaka da kasar Yemen biyo bayan ci gaba da kutsawa cikin kasar Saudiyyan da sojojin kasar Yemen suke yi a matsayin mai da martani da hare-haren wuce gona da irin sojojin Saudiyyan da kawayenta a kan al'ummar kasar Yemen.

  • Iran: Kin Sanya Saudiyya Cikin Masu Take Hakkokin Yara, Ha'inci Ne Ga Yaran Yemen

    Iran: Kin Sanya Saudiyya Cikin Masu Take Hakkokin Yara, Ha'inci Ne Ga Yaran Yemen

    Aug 03, 2016 06:44

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewar kin sake sanya kasar Saudiyya cikin jerin sunayen kasashen da ke take hakkokin yara sakamakon kisan gillan da take yi wa yaran kasar Yemen da MDD ta yi cin amanar kananan yaran Yemen din ne.

  • Mutanen Kasar Yemen Sun Bukaci A Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa Don Dawo Da Zaman Lafiya A Kasar

    Mutanen Kasar Yemen Sun Bukaci A Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa Don Dawo Da Zaman Lafiya A Kasar

    Aug 01, 2016 13:42

    Zanga zangar goyon bayan kungiyar Huthi a kasar Yemen da kuma Allawadai da hare haren kasar Saudiya da kawayenta a kan mutanen kasar

  • Yemen : 'Yan Houthis Sun Kafa Majalisar Koli

    Yemen : 'Yan Houthis Sun Kafa Majalisar Koli

    Jul 28, 2016 23:48

    'Yan gwagwarmayar neman sauyi na Houthis a Yemen sun kafa wata majalisar koli domin shugabancin kasar.

  • Jam'iyyun Siyasa A Yemen Sun Allawai Da Kisan Kiyashin Saudiyyah Kan Al'ummar Kauyen Al-sarari

    Jam'iyyun Siyasa A Yemen Sun Allawai Da Kisan Kiyashin Saudiyyah Kan Al'ummar Kauyen Al-sarari

    Jul 28, 2016 13:48

    Jam'iyyun siyasa aksar Yemen sun tir da Allawadai dan gane da kisan kiyashin da Saudiyya tare da mayakan da ta dauka haya suka yi wa al'ummar kauyen Sarari da ke cikin gundumar Ta'iz.

  • An hallaka tare da jikkata Sojojin hanyar Saudiya 50 a yemen

    An hallaka tare da jikkata Sojojin hanyar Saudiya 50 a yemen

    Jul 28, 2016 01:25

    Dakarun tsaron Yemen sun halba makami mai lizzami a gurin taruwar Sojojin hanyar saudiya , lamarin da ya yi sanadiyar hallaka da jikkata kimanin 50 daga cikin su.

  • Dakarun tsaron yamen sun hallaka sojojin Saudiya

    Dakarun tsaron yamen sun hallaka sojojin Saudiya

    Jul 25, 2016 06:31

    Sojojin Saudiya da dama ne suka hallaka a harin makami mai lizzami na Dakarun tsaron Yemen a kudu maso yammacin saudiya

  • Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Jul 21, 2016 13:22

    Jiragen saman yakin masararutar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan yankin arewacin kasar Yamen inda suka kashe mutane biyu tare da jikkata wasu adadi na daban.

  • An Halaka Sojojin Mamaya 179 A Yemen

    An Halaka Sojojin Mamaya 179 A Yemen

    Jul 17, 2016 06:50

    Sojojin kasar Yemen tare da sojojin sa kai na kabilun larabawan kasar sun harba makami mai linzami a kan wani dandazon sojojin mamaya karkashin jagorancin Saudiyya a kudancin Ta'iz, inda da dama daga cikinsu suka halaka.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS