-
An Kafa Kwamitin Kolin Gudanarwa A Kasar Yamen Da Zai Maye Matsayin Gwamnatin Kasar
Aug 06, 2016 06:44Manyan kungiyoyi biyu da suke yaki da siyasar mamayar Masarautar Saudiyya kan kasar Yamen sun sanar da kafa kwamitin Kolin gudanawa ta kasa da zata dauki alhakin ci gaba da gudanar da shugabancin kasar Yamen da take fama da hare-haren wuce gona da irin masarautar Saudiyya da kawayenta.
-
Saudiyya Ta Fara Kwashe Mutanen Garuruwan Kan Iyaka Da Yemen Bayan Nasarorin Dakarun Yemen
Aug 05, 2016 05:43Kasar Saudiyya ta kaddamar da wani shiri na kwace mutanen yankin Jizan na kasar da ke makwabtaka da kasar Yemen biyo bayan ci gaba da kutsawa cikin kasar Saudiyyan da sojojin kasar Yemen suke yi a matsayin mai da martani da hare-haren wuce gona da irin sojojin Saudiyyan da kawayenta a kan al'ummar kasar Yemen.
-
Iran: Kin Sanya Saudiyya Cikin Masu Take Hakkokin Yara, Ha'inci Ne Ga Yaran Yemen
Aug 03, 2016 06:44Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewar kin sake sanya kasar Saudiyya cikin jerin sunayen kasashen da ke take hakkokin yara sakamakon kisan gillan da take yi wa yaran kasar Yemen da MDD ta yi cin amanar kananan yaran Yemen din ne.
-
Mutanen Kasar Yemen Sun Bukaci A Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa Don Dawo Da Zaman Lafiya A Kasar
Aug 01, 2016 13:42Zanga zangar goyon bayan kungiyar Huthi a kasar Yemen da kuma Allawadai da hare haren kasar Saudiya da kawayenta a kan mutanen kasar
-
Yemen : 'Yan Houthis Sun Kafa Majalisar Koli
Jul 28, 2016 23:48'Yan gwagwarmayar neman sauyi na Houthis a Yemen sun kafa wata majalisar koli domin shugabancin kasar.
-
Jam'iyyun Siyasa A Yemen Sun Allawai Da Kisan Kiyashin Saudiyyah Kan Al'ummar Kauyen Al-sarari
Jul 28, 2016 13:48Jam'iyyun siyasa aksar Yemen sun tir da Allawadai dan gane da kisan kiyashin da Saudiyya tare da mayakan da ta dauka haya suka yi wa al'ummar kauyen Sarari da ke cikin gundumar Ta'iz.
-
An hallaka tare da jikkata Sojojin hanyar Saudiya 50 a yemen
Jul 28, 2016 01:25Dakarun tsaron Yemen sun halba makami mai lizzami a gurin taruwar Sojojin hanyar saudiya , lamarin da ya yi sanadiyar hallaka da jikkata kimanin 50 daga cikin su.
-
Dakarun tsaron yamen sun hallaka sojojin Saudiya
Jul 25, 2016 06:31Sojojin Saudiya da dama ne suka hallaka a harin makami mai lizzami na Dakarun tsaron Yemen a kudu maso yammacin saudiya
-
Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Jul 21, 2016 13:22Jiragen saman yakin masararutar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan yankin arewacin kasar Yamen inda suka kashe mutane biyu tare da jikkata wasu adadi na daban.
-
An Halaka Sojojin Mamaya 179 A Yemen
Jul 17, 2016 06:50Sojojin kasar Yemen tare da sojojin sa kai na kabilun larabawan kasar sun harba makami mai linzami a kan wani dandazon sojojin mamaya karkashin jagorancin Saudiyya a kudancin Ta'iz, inda da dama daga cikinsu suka halaka.