-
Kuwaiti: Tattaunawa Akan Yemen Tana Ci gaba.
Jun 19, 2016 14:49Ma'aiktar harkokinWajen Kasar Kuwaiti Ta ce; Ana Samun ci gaba A tattaunawar mutanen Yemen.
-
Dakarun Kasar Yemen Na Ci Gaba Da Samun Nasarori A Kan Sojojin Kasar Saudiyya
Jun 14, 2016 01:00Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar sojoji da dakarun sa kai na kasar Yemen na ci gaba da mayar da martani ga ci gaba da hare-haren wuce gona da irin sojojin Saudiyyan da kawayenta a kan al'ummar kasar.
-
Kananan Yara A Yemen Sun Yi Gangami A Gaban Ofishin MDD A San'a
Jun 13, 2016 11:27Kananan yara sun gudanar da gangami a gabn ofishin majalisar dinkin duniya da ke birnin San'a fadar mulkin kasar Yemen, domin yin tofin Allah-tsine da matakin da babban sakataren majalisar ya dauka na janye sunan Saudiyya daga kisan kiyashin da take musu.
-
Yemen : An Cimma Yarjejeniyar Sakin Yara Fursunoni
Jun 06, 2016 06:11Ana ci gaba da tattaunawar neman sulhu dake gudana a kasar Kowait, bangarorin dake rikici a kasar Yemen sun cimma yerjejeniyar sakin yara fursunoni da suke tsareda ba tare wata-wata ba.
-
Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Barin Wuta A Yamen
May 22, 2016 13:55Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun yi shawagi tare da kai wasu jerin hare-hare kan yankuna da dama na Yamen da nufin firgita al'ummar kasar.
-
Rashin Isasshan Kayayyakin Jin Kai A Kasar Yamen Yana Damun MaJalisar Duniya Duniya
May 18, 2016 09:54Hukumar da Kula Aikin Noma Da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi suka kan kasashen Larabawan yaikin tekun Pasha dangane da rashin gabatar da wani tallafi na jin kai ga al'ummar kasar Yamen.
-
Yemen : Tawagar Tsohon Shugaban Kasar Yemen Mai Murabus Ta Yi Barazanar Janyewa Daga Tattaunawar Sulhu
May 18, 2016 07:24Tawagar tsohon shugaban kasar Yemen mai murabus da ke halartar taron sasanta rikicin kasar a Koweit tayi barazana janyewa daga zaman tattaunawan karkashin sa-idon Majalisar Dinkin Duniya.
-
Yemen : IS Ta Kashe 'Yan Sanda Sabbin Dauka 25
May 15, 2016 06:29Rahotanni daga kasar Yemen na cewa 'yan sanda sabbin dauka 25 ne suka rasa rayukan su biyo bayan wani harin kunar bakin wake da aka kai kan wata cibiyar horaswa a kudu maso gabashin kasar.
-
An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Allah Wadai Da Saudiyya A Yemen
May 13, 2016 13:19Dubun dubatan al'ummar kasar Yemen ne suka gudanar da wata gagarumar zanga-zanga ta yin Allah wadai da gwamnatin Saudiyya da masu goya mata baya musamman Amurka saboda ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da suke yi a kasar, kamar yadda kuma suka jinjinawa dakarun kungiyar Ansarullah ('yan Houthi) da kuma sojojin gwamnatin saboda tsayin dakan da suke ci gaba da yi wajen tinkarar wannan wuce gona da irin.
-
Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya Da Dama Sun Halaka A Kudancin Kasar Yamen
May 12, 2016 06:13Tashin wasu bama-bamai da aka bisine a kan hanyar shigewar rundunar mayakan tsohon shugaban kasar Yamen mai ritaya da sojojin hayar Saudiyya ya yi sanadiyyar halakar mutane akalla 13 tare da jikkatan wasu da dama.