-
Sama Da Mutane Miliyan 40 Suke Gudun Hijira Sakamakon Yakukuwa A Duniya
May 11, 2016 01:00Cibiyar kasa da kasa mai sanya ido kan 'yan gudun hijirar da yakukuwa da rikice-rikice suka tarwatsa su ta bayyana cewa ya zuwa karshen shekaran bara ta 2015 adadin irin wadannan mutanen ya kai miliyan 40.8 a duk fadin duniya.
-
Dakatar da kai hari shi ne sharadin ci gaba da tattaunawar Sulhu na kasar Yemen
May 08, 2016 07:38Kungiyar Gwagwarmar Ansarull... ta kasar Yemen ta gindaya sharadin cewa cimma duk wata matsaya na zaman lafiya a tattaunawar sulhu da ake yi a Yemen shine dakatar da hare-haren wuce gona da irin da masarautar Ali-sa'oud ke kaiwa cikin kasar.
-
Sojojin Amurka Na Yakar Al'Qaida A Yemen
May 07, 2016 01:23Amurka ta tabbatar da cewa wasu sojojin ta sun isa kasar Yemen domin taimakawa kawacen da Saudiyya ke jagoranta wajen yaki da 'yan ta'ada Al'Qaida a yankin Moukalla dake kudu maso gabashin kasar ta Yemen.
-
Hare-Haren Wuce gona da iri na Sojojin Hayar Saudiya a tsakiyar kasar Yamen
May 04, 2016 13:35Ci gaba da kai hare-Haren Wuce gona da iri na Sojojin Hayar Saudiya ya yi sanadiyar jikkatar fararen hula da dama a tsakiyar kasar Yamen
-
Shugaban Kungiyar Ansarullah Ta Yamen Ya Yi Suka Kan Wasu Kasashen Gabas ta Tsakiya
May 03, 2016 01:04Shugaban kungiyar Ansarullahi ya yi kakkausar suka kan bakar siyasar wasu kasashen yankin gabas ta tsakiya da suka zame 'yan amshin shatar yahudawan sahayoniyya da Amurka.
-
Akwai Ci Gaba A Tattaunawar Sulhun Yemen
May 01, 2016 01:22Rahotanni daga Koweit na cewa ana samun fahimtar juna a tattaunawar farko ta gaba da gaba da akeyi tsakanin masu rikici a kasar Yemen a shiga satkanin MDD.
-
Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Kodaitar Da Taron Sulhu Na Yemen A Kuwait
Apr 26, 2016 00:41Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya kodaitar da bangaroron da suke yakar
-
Za'a Fara Tattaunawar Sulhu Kan Rikicin Yemen Yau A Kasar Kuwait
Apr 21, 2016 01:20Yau Al'hamis wakilai daga bangarorin dake rikici a kasar Yemen ke fara wani zamen tattaunawa kan samar da zamen lafiya a wannan kasa a shiga tsakani na MDD a kasar Koweit.
-
Za'a Fara Taron Sulhu Na Kasar Yemen A Kasar Kuwait
Apr 20, 2016 13:31Majiyar Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa a gobe Alhamis ne za'a fara taron
-
MDD ta bukaci da tattaunawar sulhun kasar Yemen cikin gaggawa
Apr 20, 2016 00:52Babban saktaren Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci bangarorin da ake fada a kasar Yemen su fata tattauna ba tare da bata lokaci ba