-
UNICEF Ta Yanke Wani Taimako Da Take Bayar Wa A Kasar Yemen
Oct 04, 2018 12:34Hukumar kula da tallafa wa kananan yara ta majalisar dinkin duniya UNICEF ta sanar da dakatar da bayar da tallafin wasu kudade ga al'ummar Yemen, saboda matsalolin da take fuskanta.
-
MDD Ta Sake Sabunta Aikin Binciken Yakin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Kan Yemen
Sep 29, 2018 05:56Majalisar kare hakkokin bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da sake sabunta aikin kwamitin binciken laifuffukan yaki a kasar Yemen duk kuwa da adawa da hakan da kasar Saudiyya ta yi.
-
Fiye Da Yara Miliyan 5 Ke Fuskantar Barazanar Yunwa A Yemen
Sep 19, 2018 17:05Kungiyar tallafawa yara ta Save the Children ta ce fiye da yara miliyan biyar ne ke fuskantar barazanar yunwa a daidai lokacin da rikicin kasar ke kara kamari kuma farashin kayan abinci ya yi tashin gwaron zabo.
-
Jiragen Saman Yakin Rundunar Kawancen Saudiyya Sun Kashe Mutane Akalla Bakwai A Kasar Yamen
Sep 17, 2018 07:35A ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da jiragen saman yakin rundunar kawancen masarautar Saudiyya suke kai wa kan kasar Yamen a safiyar yau Litinin sun kashe mutane akalla bakwai.
-
Mutanen Kasar Yemen Na Cin Ciyawa Don Rayuwa Sanadiyyar Yunwa
Sep 16, 2018 19:02Wasu mutane a kasar Yemen ba sa da abinci sai ganyen ciyayi saboda matsalolin da yakin da Saudia da kawayenta suka dorawa kasar
-
Hukumar Abinci T Duniya Ta Yi Gargadi Akan Halin Da Kasar Yemen Take ciki
Sep 15, 2018 09:24Hukumar Abincin ta duniya ta bayyana a jiya juma'a an kai hari akan wasu ma'aiaktanta da cibiyoyin ba da agaji, abin da zai jefa rayuwar mutane miliyan uku da rabi cikin hatsari
-
Aljeriya: An Fara Kaddamar Da Farmaki Da Nufin Kame Jagoran Alqaeda
Sep 14, 2018 17:39Dakarun kasar Aljeriya sun fara kaddamar da wani farmaki da nufin cafke ko halaka jagoran alqaeda a yankin Magrib.
-
UNICEF: Kasar Yemen Ta Zamanto Jahanama Ga Kananen Yara
Sep 14, 2018 13:01Asusun kula da kananen yara na MDD (UNICEF) ya tabayar da rahoton cewa kasar Yemen ta zamanto jahanama ga kananen yara.
-
Mahukuntan Yamen Sun Zargi Kasar Amurka Da Kara Ruruta Wutan Rikici A Kasar
Sep 13, 2018 12:31Kakakin kungiyar Ansarullahi ta kasar Yamen ya bayyana furucin da sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya yi kan kasar Yamen da cewa: Kokari ne na kara ruruta wutan rikici a kasar da ma yankin gabas ta tsakiya baki daya.
-
Saudiyya Ta Sake Yin Kisan Kiyashi A Kasar Yemen
Sep 13, 2018 07:47Jiragen yakin kawancen Saudiyya sun kashe mutane 15 da jikkata wasu fiye da 20 a kusa da garin Hudaida dake yammacin kasar Yemen