-
An Fara Zaben Shugaban Kasa A Fadin Zimbabwe
Jul 30, 2018 12:11Da misalin karfe 7 na safiyar yau litinin aka bude cibiyoyin zabe domin kada kuri'a a zaben shugaban kasa na farko ba tare da Robert Mugabe ba.
-
Zaben Zimbabwe : Mugabe Ya Ce Zai Goyi Bayan 'Yan Adawa
Jul 29, 2018 19:08Tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya sanar da cewar ba zai goyi bayan jam'iyyar Zanu-PF mai mulki ba a zaben shugabancin kasar da za a gudanar.
-
Zimbabwe : 'Yan Adawa Na Zanga zanga Kan Yunkurin Magudi a Zabe
Jul 11, 2018 17:09A Zimbabwe, dubban magoya bayan jam'aiyyun adawa ne suka ne suka gudanar da wata zanga-zanga yau Laraba a Harare babban birnin Kasar, domin jan kunnen gwamnatin kasar akan duk wani yunkurin tafka magudi a zaben kasar dake tafe.
-
Zimbabwe : 2 Daga Cikin Mutane 49 Da Suka Raunana Sun Mutu
Jun 26, 2018 05:51A Zimbabwe, an sanar da mutuwar mutum 2 daga cikin 49 da suka raunana a harin da aka kai a yayin gangamin yakin neman zabe na Shugaban kasar, Emmerson Mnangagwa.
-
Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Tsallaka Jiriya Da Baya
Jun 23, 2018 19:02Wani abu ya fashe a yayin da shugaban kasar Zimbabwe yake gudanar da jawabi.
-
Zimbabwe: Gwamnati Na Shirin Mayar Wa Turawa Da Gonakinsu
Jun 23, 2018 09:13Gwamnatin kasar Zimbabwe na shirin mayar wa turawa fararen fata da gonakinsu da tsohuwar gwamnatin Robert Mugabe ta kwace.
-
'Yan Takara 23 Zasu Fafata A Zaben Zimbabwe
Jun 15, 2018 03:06A Zimbabwe 'yan takara 23 ne suka yi rejista a takara zaben neman shugabancin kasar na ranar 30 ga watan Yuli dake tafe, ciki har da shugaban kasar mai ci Emmerson Mnangagwa.
-
Majalisar Zimbabwe Za Ta Dakatar Da Binciken Mugabe Kan Kudin Diamond Da Suka Bace
Jun 13, 2018 05:30Majalisar dokokin kasar Zimbabwe ta sanar da dakatar da binciken da take gudanarwa kan tsohon shugaban kasar Robert Mugabe bisa zargin hannun da yake da shi cikin bacewar wasu kudaden diamond a kasar da suka kai Dala biliyan 15.
-
Zimbabwe : Za'a Yi Zabe A Ranar 30 Ga Wata Yuli
May 30, 2018 10:54Zimbabwe, za ta shirya manyan zabukanta na farko tun bayan kifar da mulkin tsohon shugaban kasar Robert Mugabe.
-
Mugabe Yaki Amsa Gayyatar Da Majalisar Zimbabwe Ta Masa Don Bayani $15b Da Suka Bace
May 29, 2018 05:49Tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe yaki amsa gayyatar da majalisar dokokin kasar ta yi masa don neman karin bayani dangane da wasu kudade na cinikin diamond da suka kai dala biliyan 15 da suka layar zana a lokacin mulkinsa.