Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • An Fara Zaben Shugaban Kasa A Fadin Zimbabwe

    An Fara Zaben Shugaban Kasa A Fadin Zimbabwe

    Jul 30, 2018 12:11

    Da misalin karfe 7 na safiyar yau litinin aka bude cibiyoyin zabe domin kada kuri'a a zaben shugaban kasa na farko ba tare da Robert Mugabe ba.

  • Zaben Zimbabwe : Mugabe Ya Ce Zai Goyi Bayan 'Yan Adawa

    Zaben Zimbabwe : Mugabe Ya Ce Zai Goyi Bayan 'Yan Adawa

    Jul 29, 2018 19:08

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya sanar da cewar ba zai goyi bayan jam'iyyar Zanu-PF mai mulki ba a zaben shugabancin kasar da za a gudanar.

  • Zimbabwe : 'Yan Adawa Na Zanga zanga Kan Yunkurin Magudi a Zabe

    Zimbabwe : 'Yan Adawa Na Zanga zanga Kan Yunkurin Magudi a Zabe

    Jul 11, 2018 17:09

    A Zimbabwe, dubban magoya bayan jam'aiyyun adawa ne suka ne suka gudanar da wata zanga-zanga yau Laraba a Harare babban birnin Kasar, domin jan kunnen gwamnatin kasar akan duk wani yunkurin tafka magudi a zaben kasar dake tafe.

  • Zimbabwe :  2 Daga Cikin Mutane 49 Da Suka Raunana Sun Mutu

    Zimbabwe : 2 Daga Cikin Mutane 49 Da Suka Raunana Sun Mutu

    Jun 26, 2018 05:51

    A Zimbabwe, an sanar da mutuwar mutum 2 daga cikin 49 da suka raunana a harin da aka kai a yayin gangamin yakin neman zabe na Shugaban kasar, Emmerson Mnangagwa.

  • Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Tsallaka Jiriya Da Baya

    Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Tsallaka Jiriya Da Baya

    Jun 23, 2018 19:02

    Wani abu ya fashe a yayin da shugaban kasar Zimbabwe yake gudanar da jawabi.

  • Zimbabwe: Gwamnati Na Shirin Mayar Wa Turawa Da Gonakinsu

    Zimbabwe: Gwamnati Na Shirin Mayar Wa Turawa Da Gonakinsu

    Jun 23, 2018 09:13

    Gwamnatin kasar Zimbabwe na shirin mayar wa turawa fararen fata da gonakinsu da tsohuwar gwamnatin Robert Mugabe ta kwace.

  • 'Yan Takara 23 Zasu Fafata A Zaben Zimbabwe

    'Yan Takara 23 Zasu Fafata A Zaben Zimbabwe

    Jun 15, 2018 03:06

    A Zimbabwe 'yan takara 23 ne suka yi rejista a takara zaben neman shugabancin kasar na ranar 30 ga watan Yuli dake tafe, ciki har da shugaban kasar mai ci Emmerson Mnangagwa.

  • Majalisar Zimbabwe Za Ta Dakatar Da Binciken Mugabe Kan Kudin Diamond Da Suka Bace

    Majalisar Zimbabwe Za Ta Dakatar Da Binciken Mugabe Kan Kudin Diamond Da Suka Bace

    Jun 13, 2018 05:30

    Majalisar dokokin kasar Zimbabwe ta sanar da dakatar da binciken da take gudanarwa kan tsohon shugaban kasar Robert Mugabe bisa zargin hannun da yake da shi cikin bacewar wasu kudaden diamond a kasar da suka kai Dala biliyan 15.

  • Zimbabwe : Za'a Yi Zabe A Ranar 30 Ga Wata Yuli

    Zimbabwe : Za'a Yi Zabe A Ranar 30 Ga Wata Yuli

    May 30, 2018 10:54

    Zimbabwe, za ta shirya manyan zabukanta na farko tun bayan kifar da mulkin tsohon shugaban kasar Robert Mugabe.

  • Mugabe Yaki Amsa Gayyatar Da Majalisar Zimbabwe Ta Masa Don Bayani $15b Da Suka Bace

    Mugabe Yaki Amsa Gayyatar Da Majalisar Zimbabwe Ta Masa Don Bayani $15b Da Suka Bace

    May 29, 2018 05:49

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe yaki amsa gayyatar da majalisar dokokin kasar ta yi masa don neman karin bayani dangane da wasu kudade na cinikin diamond da suka kai dala biliyan 15 da suka layar zana a lokacin mulkinsa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS