-
Aljeriya : AU Ta Jinjina Wa Bouteflika Kan Janye Takararsa
Mar 18, 2019 05:25Kungiyar tarayya Afirka (AU) ta yi kira ga bangarori a Aljeriya dasu tattaunada juna domin cimma daidaito akan matakin da shugaban kasar ya dauka na janye wa daga takara shugaban kasa a karo na biyar.
-
An Yi Kira Ga INEC Ta Rusa Rijistar Jam’iyyun Da Basu Tabuka Komai Ba
Mar 18, 2019 05:17Babban lauya mai zaman kansa Femi Falana ne ya yi wannan kiran ga hukumar zaben kasar mai zaman kanta ( INEC) wacce ya bayyana da cewa tana da wannan iko a karkashin doka.
-
Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Sudan
Mar 18, 2019 05:13Dubun dubatan al'ummar kasar Sudan Ne Suka gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a yankuna da dama na kasar
-
Harin Ta'addanci Ya Ci Rayukan Mutum 13 A Mozambique
Mar 18, 2019 05:06Wasu 'Yan bindiga sun hallaka fararen hula 13 a arewacin kasar Mozambique
-
Sudan : Al-Bashir Ya Yi Fatan Inganta Huldar Kasarsa Da Rasha
Mar 17, 2019 18:46Shugaba Omar al-Bashir na kasar Sudan ya bayyana fatansa na inganta huldar dake tsakanin kasarsa da kuma kasar Rasha.
-
An Sallami Fitaccen Dan Hammaya Siyasar Congo
Mar 17, 2019 18:43Fitaccen dan hamayyar siyasar kasar Demokradiyyar Congo ya fito daga gidan kurkuku.
-
'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16
Mar 17, 2019 18:39Wasu ‘yan bindiga sun kai hari akan wani sansanin sojan Mali da yake a tsakiyar kasar tare da kashe sojoji 16.
-
An Fara Binciken Sojojin Burkina Faso kan Laifukan yaki
Mar 17, 2019 09:37Rundunar Sojin Burkina Faso ta kaddamar da bincike kan zargin da kungiyar kare hakkin dan adam ta Human Rights Watch ta yi kan wasu dakarunta, na yiwa wasu fararen hula kisan gilla ba da hakki ba.
-
Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska
Mar 17, 2019 05:35Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar da cewa akalla mutane 115 ne ake sa ran sun rasa rayukansu a wata guguwar Iska da ta taso a yankunan gabashin kasar.
-
WHO Ta Ce An Samu Sassauci Game Da Annobar Ebola A Congo
Mar 17, 2019 05:34Hukumar lafiya ta Duniya (WHO), ta bayyana fatanta na ganin an kawo karshen annobar Ebola a Congo Kinshassa a cikin watanni shida masu zuwa.