-
Rasha Ta Zargi Amurka Yi Wa Zaman Lafiya A Sudan Ta Kudu Kutunguila
Mar 17, 2019 05:32Rasha ta ce’ Amurka ta ki amincewa da sulhun da aka a yi a tsakanin bangarorin da suke yaki da juna a kasar Sudan ta kudu, wanda kuma yake ci gaba da wanzuwa.
-
Morocco : Ba Zamu Tsoma Baki A Harkokin Cikin Gidan Aljeriya Ba
Mar 16, 2019 15:03Kasar Morocco, ta sanar da cewa ita fa ba zata tsoma baki ba a cikin al'amuran cikin gidan makobciyar Aljeriya ba, dangane da zanga zangar dake faruwa ta kin jinin sake tsayawa takarar shugaban Abdelaziz Bouteflika.
-
Gambia : Shugaba Barrow, Ya Kori Mataimakinsa
Mar 16, 2019 13:22Shugaban kasar Gambia, Adama Barrow, ya kori mataimakinsa Ousainou Darboe, daga bakin aiki.
-
An Gano Maganin Alurar Bogi Na Riga Kafin Cutar Sankarau A Nijar
Mar 16, 2019 12:29Hukumomi a Nijar, sun ja hankalin masu ruwa da tsaki kan harkar kiwan lafiya da kuma jama'a, biyo bayan gano wani maganin alura na bogi na cutar sankarau a kasar.
-
Kwamitin Tsaro MDD Ya AMince Da Wani Sabon Kudiri Kan Sudan Ta Kudu
Mar 16, 2019 10:27A zaman da kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya gudanar jiya ya amince da wani daftarin kudiri kan halin da ake ciki a kasar Sudan ta kudu.
-
An Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Najeriya
Mar 16, 2019 05:19Dakarun Tsaron Najeriya Sun Sanar da Hallaka 'yan ta'addar ISIS 33
-
An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Raya Afrika A Morocco
Mar 15, 2019 08:50An bude taron kasa da kasa karo na 6, kan raya nahiyar Afrika, a birnin Casablanca na kasar Morocco.
-
Najeriya: An Kame Wasu Masu Sayen Katukan Zabe A Hannun Jama'a A Kano
Mar 14, 2019 16:58Rundunar 'yan sanda a jahar Kano ta sanar da kame wasu mutane da suke sayen katunan zabe daga hannun jama'a.
-
Aljeriya: An Kasa Warware Matsalolin Siyasa Tsakanin Gwamnati Da Masu adawa
Mar 14, 2019 16:43A daidai lokacin da shugaban kasar Aljeriya ya sanar da cewa ba zai yi ta zarce a kan mulki ba, 'yan siyasa da masu korafi kan takararsa suna ci gaba da kara matsa lamba a kansa.
-
Najeriya : Buhari Ya Jajantawa Iyayen Yaran Da Suka Mutu A Ruftawar Gini
Mar 14, 2019 09:04Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana rashin jin dadi sakamakon ruftawar wani bene mai hawa uku na wata makarantar firamare a yankin Ita-Faji dake jahar Legas, wanda yayi ajalin yara ‘yan makaranta da dama.