-
Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Harin Homs Na Siriya Ya Kai Mutane 42
Feb 26, 2017 02:23Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon jerin hare-haren kunar bakin wake na ta'addanci da aka kai a wasu gine-ginen jami’an tsaron kasar dake a birnin Homs ya kai mutane 42 kana wasu da dama kuma sun sami raunuka.
-
Gwamantin Syria Za Ta Maida Martani Kan Harin Homs
Feb 25, 2017 13:08Gwamanatin Syria ta sha alwashin maida martani mai tsanani kan harin da tsohuwar kungiyar reshen Al'Qaida ta kai a birnin Homs wanda ya yi sanadin mutuwar mutane a kalla 40.
-
Ministan Harkokin Wajen Saudiyya Ya Ziyarci Iraki, Karon Farko Tun 2003
Feb 25, 2017 12:05Ministan harkokin wajen Saudiyya, Adel al-Jubeir, ya fara wata ziyara aiki a kasar Iraki inda ya gana da mahukuntan kasar a wani yunkuri na farfado da alakar dake tsakanin kasashen biyu.
-
Yan Kasar Turkiyya 136 Ne Suke Neman Mafakar Siyasa A Kasar Jamus
Feb 25, 2017 03:08Gwamnatin Jamus ta sanar da cewa: 'Yan kasar Turkiyya da yawansu ya kai 136 kuma mafi yawansu masu dauke da takardar izinin tafiye-tafiye na jakadanci ne suke neman mafaka a cikin kasarta.
-
Babban Kwamandan Sojojin Amurka A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ya Kai Ziyara A Asirce Syria
Feb 25, 2017 02:21A daidai lokacin da ake sukan amurka akan komawa kauye guda wajen tattaunawar da ake domin shawo kan rikicin kasar Syria, babban kwamandan tawagar sojojinta a yankin Gagas ta Tsakiya ya kai wata ziyara a asirce a kasar Syria.
-
Shirin Karfafa Samuwar Yahudawa A Cikin Birnin Quds
Feb 24, 2017 09:07Haramtacciyar kasar Isra'ila ta ware kudi dalar Amurka miliyan 190 domin karfafa samuwar yahudawa a cikin birnin Quds da kewaye.
-
An Soki Gwamnatin Kasar Bahrain Kan Cin Zarafin Fararen Hula
Feb 24, 2017 09:06Gamayyar kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa ta soki lamirin masarautar kasar Bahrain kan cin zarafin fararen hula masu fafutuka ta siyasa a kasar.
-
Nasarar Dakarun hadin gwiwar Iraki a yammacin Mausil
Feb 24, 2017 02:20Dakarun hadin gwiwar Iraki sun hallka sama da 'yan ta'addar ISIS 50 a garin Tal'afar na yammacin Mausil
-
Shugaban Rasha Ya Jaddada Cewa Kasarsa Bata Tsoma Baki A Harkokin Cikin Gidan Siriya
Feb 23, 2017 14:43Shugaban Rasha ya jaddada cewa: Kasarsa bata tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Siriya iyaka dai tana taimaka mata a fagen yaki da ta'addanci.
-
Dakarun Gwamnatin Iraki Sun kwao Filin jirgin sama na garin Mausil daga yan tawaye
Feb 23, 2017 07:23Dakarun Gwamnatin Iraki sun samu nasarar kwace filin jirgin sama na garin Mausil daga hanun 'yan ta'addar ISIS.