-
Rasha Da Burtaniya Sun Dawo Da Huldar Tattaunawa Tsakaninsu
Feb 16, 2019 17:20Mahukuntan Moscow da Landon sun dawo da huldar diflomatsiya tattaunawa a tsakaninsu bayan shafe watanni 11, tun bayan kiki-kakar da ya shiga tsakaninsu kan batun jami'an leken asirin nan na Rasha Skripal.
-
An Shiga Wata Uku Na Bore A Faransa
Feb 16, 2019 16:55A Faransa dubban masu zanga zanga wadanda ake kira masu ''dorawa riga'' ne suka sake fitowa yau Asabar a fadin kasar domin ci gaba da zanga zangar la'antar matakan gwamnatin Shugaba Emanuel Macron kan haraji da kuma tsadar rayuwa.
-
Wani Mutum Ya Kashe Mutane Biyar A Kusa Da Birnin Chicago Na Amurka
Feb 16, 2019 11:04Wai mutum ya bude wutar bindiga a kan mutane a kusa da birnin Chicago na kasar Amurka, inda ya kashe mutane 5 har lahira.
-
Wata Kotu A Kasar Austria Ta Soke Hukunci Rufe Masallatai Guda 6 A Kasar
Feb 15, 2019 19:21Wata kotu a kasar Austria Ta soke matakinn da ofishin kula da harkokinn addini a kasar ta dauka na rufe masallatai guda 6 a kasar.
-
Indiya Na Cikin Alhini, Bayan Mummunan Harin Kashmir
Feb 15, 2019 05:32Hukumomi a Indiya, sun yi allawadai da mummunan harin da ya yi ajalin jami'an tsaron kasar akalla 40 a yankin Kashmir.
-
Shugaban Haiti, Ya Yi Raddi Ga Masu Bore
Feb 15, 2019 04:07Shugaban kasar Haiti, Jovenel Moïse, ya yi bayyani, a karon farko bayan shafe mako guda na mummunar zanga zangar da wasu 'yan kasar ke yi, na neman ya yi murabus.
-
Kasar Cuba Ta Fallasa Shirye-Shiyen Amurka Na Fadawa Kasar Venezuela Da Yaki
Feb 14, 2019 19:20Ma'aikatar harkokin wajen kasar Cuba ta bada sanarwan cewa wasu rundunar sojojin Amurka suna shirin kaiwa kasar Venezuela hare-hare daga wasu tsibaran Carabian.
-
Gwamnatin China Na Ci Gaba Da Take Hakkokin Musulmi
Feb 14, 2019 08:00Kungiyoyin kare hakkin bil adama sun fitar da rahotanni kan irin cin zalun da gwamnatin kasar China take yi kan musulmin kasar.
-
Maduro: Venezuela Za Ta Zame Wa Amurka Vietnam Ta Biyu Idan Ta Kai Wa Kasar Hari
Feb 14, 2019 05:35Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana cewa, idan Amurka ta yi gigin kaddamar da harin soji kan kasar Venezuela, to kuwa za ta fuskanci Vietnam ta biyu.
-
Kasashen Jamus, Faransa Da Birtaniya Ba Za Su Halarci Taron Warsaw Ba
Feb 13, 2019 18:57Kasashen uku sun bayyana taron da kasar Amurka ta shiyra da cewa yana da illa