-
Ana Yajin Aikin Gama Gari A Faransa
Feb 05, 2019 16:58A Faransa, babbar kungiyar kwadago ta kasar CGT, ta fara wani yajin aiki na sa'o'i 24 a dun fadin kasar, don neman karin albashi da kuma wasu kudaden alawus alawus.
-
Turkiyya : Erdogan Ya Zargi (EU), Da Kokarin Kifar Da Gwamnatin Venezuela
Feb 05, 2019 16:11Shugaban kasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya zargi kungiyar tarraya Turai ta (EU), da kokarin kifar da gwamnatin Shugaba Nicolas Maduro na kasar Venezuela.
-
MDD Ta Yi Watsi Da Tayin Sasanta Rikicin Siyasar Venezuela
Feb 05, 2019 11:50Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya ce, Majalisar ba za ta shiga wata kungiyar kasashen duniya ba da ke kokarin sasanta rikicin kasar Venezuela.
-
Amurka Za Ta Bar Sojojinta A Cikin Kasar Iraki
Feb 05, 2019 07:38Ma'aikatar tsaron Amurka ( Pentagon) ce ta sanar da aniyarta ta barin wasu sojoji a cikin kasar Iraki
-
MDD:Mun Kwashe Bakin Haure Dubu 4 A Libiya
Feb 04, 2019 19:17Babban Kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa daga farkon shekarar 2018 din da ta gabata zuwa yanzu an kwashe bakin haure sama da dubu hudu daga kasar Libiya.
-
Moscow: Goyon Bayan Kasashen Yamma Ga Guaido, Katsa Landan Ne Ga Harakokin Cikin Gidan Venezuela
Feb 04, 2019 19:13Kakakin shugaban kasar Rasha ya ce kokarin da kasashen Yamma ke yi na amincewa da Juan Guaido madugun 'yan adawan kasar Venezula a matsayin shugaban kasa, katsa landan ne ga al'amuran cikin gidan kasar
-
Paparoma Francis Ya Gana Da Yerima Mai Jiran Gado Na Hadaddiyar Daular Larabawa
Feb 04, 2019 12:02Paparoma Francis shugaban Cocin Catholica ya isa birnin Abudabi na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ko UAE a yau Litinin inda ya gana da yerime mai jiran gado na kasar Mohammad bin Zayed Al-Nahyan.
-
Venezuela : Maduro Ya Yi Watsi Da Wa'adin Da Kasashen Turai Suka Dibar Masa
Feb 04, 2019 06:59Shugaba Nicolas Maduro, na Venezuela, ya yi watsi da wa'adin da wasu kasashen turai suka dibar masa na ya shirya sabon zaben shugaban kasa.
-
Firai Ministan Kasar Britania Ta Ki Yin Watsi Da Shirin Ficewa Daga Tarayyar Turai.
Feb 03, 2019 19:10Firai Ministan kasar Britania Thereser May ta bada sanarwan cewa kasar zata fice daga tarayyar Turai tare da yerjejeniyar da ta fara cimma da ita.
-
Jami'an Yansanda 4 Ne Suka Ji Rauni A Zanga-Zangar Kin Tsarin Jari Hujja A Kasar Faransa.
Feb 03, 2019 19:06Rundunar yansanda na kasar Faransa ta bada sanarwan cewa jami'an yansanda 4 ne suka ji rauni a fafatawa da masu zanga-zangar kin jinin tsarin jari hujja a kasar.