-
Ayatullahi Makarim Shirazi Ya Jaddada Wajabcin Samun Hadin Kai Tsakanin Shi'a Da Sunnah
May 18, 2016 09:53Daya daga cikin manyan malaman mazhabar shi'a da ake komawa gare su domin sanin hukunce-hukuncen shari'a a duniya da ke birnin Qum na kasar Iran ya jaddada wajabcin samun hadin kai da taimakekkeniya tsakanin shi'a da sunnah.
-
Rasha Ta Ce; Sojojin Siriya Sune Mafi Karfin Runduna A Fagen Yaki Da Ta'addanci A Kasar
May 18, 2016 09:52Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana cewa: Sojojin Siriya sune mafi karfin rundunar soji da zata iya kawo karshen ayyukan ta'addanci a kasarsu.
-
Kokarin Ganin An Kawo Karshe Azabtar Da Mutanen Da Ake Tsare Da Su A Kasar Tunusiya
May 18, 2016 09:52Ministan kula da harkokin kare hakkin bil-Adama a kasar Tunusiya ya bayyana fatan ganin an kawo karshen azabtar da mutanen da ake tsare da su a cibiyoyin tsaron kasar.
-
WHO Ta Fitar Sabbin Sharidodi Yiwa Matan Da Akayi Ma Kaciya Magani
May 17, 2016 07:31karonm farko hukumar lafiya ta duniya ta fitar da wasu sabbin Sharidodi ga kwararu kan sha'anin kiwan lafiya na yadda za'ayi ma matan da aka keta al'farmasu magani.
-
Duniya Zata Taimakwa Libya Akan Yaki Da Kungiyoyin Jihada
May 17, 2016 07:28Mayan Kasashen duniya da kasashen makoftan Libya sun goyi bayan gwamnatin Libya akan mallakar makamai domin yaki da kungiyoyi jihadi
-
Damuwar MDD kan yadda rikicin kasar Burundi ke kara kamari
May 17, 2016 01:15Majalisar Dinkin Dunmiya ta bayyana Damuwarta kan yadda rikici a kasar Burundi ke kara kamari.
-
Miliyoyin Mutane Ne Ke Bukatar Tallafin Abinci A Yankin Tafkin Chadi
May 16, 2016 13:09Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa; Miliyoyin mutane ne suke tsananin bukatar tallafin abinci a yankin tafkin Chadi da ke nahiyar Afrika.
-
Zaman Taron Vienna Zai Fi Mai Da Hankali Ne Kan Kokarin Hana Raba Kasar Libiya
May 16, 2016 12:43Ministan harkokin wajen kasar Jamus ya bayyana cewa: Zaman taro kan kasar Libiya a birnin Vienna zai fi mai da hankali ne kan kokarin hana rabewar kasar ta Libiya.
-
Girka : Yawan Bakin Hauren Dake Kwarara Turai Ya Ragu
May 16, 2016 06:29Bayan samun ragowar kashi 90% na yawan bakin haure dake isa Girka domin shiga Turai ya ragu a watan Afrilu, da hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ta sanar, 'yan sanda a kasar ta Girka tabbatar da ragowar kwararar bakin hauren matuka.
-
Ana Taro A Vienna Kan Halin Da Ake A Libya
May 16, 2016 05:36Yau Litinin ministocin harkokin wajen kasashen turai dana Amurka dama na kasashe makoftan Libya na taro a Vienna, domin tattauna halin da ake ciki a kasar Libya.