-
Shugaba Maduro Ya Zargi Gwamnatin Amurka Da Kokarin Kashe Shi
Oct 12, 2018 02:04Shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro, ya zargin gwamnatin Donald Trump ta Amurka da kokarin kashe shi yana mai bayyana aniyarsa ta kare kansa daga wannan makirci na Amurkan.
-
MDD Ta Bukaci Saudiyya Da Ta Ba Wa Turkiyya Hadin Kai Cikin Binciken Bacewar Khashoggi
Oct 12, 2018 02:03Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ta bukaci kasar Saudiyya da ta ba wa kasar Turkiyya hadin kai cikin binciken da take gudanarwa dangane da bacewar dan jaridar kasar Saudiyya din nan Jamal Khashoggi bayan ziyarar da ya kai karamin ofishin jakadancin Saudiyya din da ke birnin Istanbul na kasar Turkiyya.
-
Amurka : Hillary Clinton Ta Soki Siyasar Trump
Oct 11, 2018 08:51Clinton wacce tashar talabijin din CNN ta yi hira da ita ta ce salon mulkin Trump ya raunana aiki da doka a cikin kasar
-
'Yan Majalisar Dattijan Amurka Sun Bukaci Trump Da Ya Bi Kadun Batun Khashoggi
Oct 11, 2018 04:19'Yan majalisar dattijan Amurka 22 mambobin kwamitin harkokin wajen kasar, sun bukaci Trump da ya bi kadun batun bacewar fitaccen marubuci dan kasar Saudiyyah Jamal Khashoggi.
-
Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi
Oct 11, 2018 04:17Wasu kafofin yada labaran kasar Turkiya sun samu wasu hotunan bidiyo daga hannun jami'an tsaron kasar, da suke nuna yadda jami'an tsaron Saudiyya suka shiga karamin ofishin jakadancin Saudiyya a Istanbul, bayan shigar Jamal Khashoggi a cikin wurin.
-
Halin Da Ake Ciki Kan Bacewar Dan Jarida Kashoggi
Oct 11, 2018 02:27A halin da ake ciki dai jami'an tsaron Turkiyya sun nuna hoton bidiyo na wasu jami'an Saudiyya da suka zo Turkiya a ranar da Jamal Khashoggi din ya bace.
-
Kasashe Da Cibiyoyin Kasa Da Kasa Sun Yi Maraba Da Murabus Din Nikki Haley Daga MDD
Oct 10, 2018 07:42Rahotanni sun bayyana cewar cibiyoyin kasa da kasa musamman na kare hakkokin bil'adama sun yi maraba da kuma nuna jin dadinsu dangane da murabus din da tsohuwar jakadiyar Amurka A MDD, Nikki Haley, ta yi a jiya.
-
MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure
Oct 10, 2018 02:13Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Aljeriya data dakatar da korar bakin haure 'yan Afrika zuwa jamhuriyar Nijar.
-
Rasha Ta Tabbatar Da Rawar Da Kasar Iran Ke Takawa A Yaki Da 'Yan Ta'adda A Siriya
Oct 09, 2018 15:45Mataimakin Ministan harakokin wajen kasar Rasha ya tabbatar da cewa Sojojin kasar Iran sun bayar da gudumuwa sosai a fagen yaki da ta'addanci a kasar Siriya
-
Shugaba Trump Ya Amince Da Murabus Din Nicky Haley
Oct 09, 2018 15:44Shugaban kasar Amurka Donal trump ya amince da murabus din wakiliyar kasar a MDD Nicky Haley.