-
MDD Ta Ce Rikicin Kabilanci Dake Faruwa A Congo Ya Ci Rayukan Daruruwan Mutane
Mar 13, 2019 05:33Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa kisan daruruwan fararen hula a rikicin kabilancin dake faruwa a kasar Demokaradiyar Congo na a matsayin cin zarafin bil-adama.
-
Bunkasa Harkokin Ilimi Da Bincike Tsakanin Iran Da Tarayyar Afrika
Mar 11, 2019 15:06Bangarorin tarayyar tarayyar Afrika da kuma gwamnatin Iran sun tattauna kan batun bunkasa harkokin ilimi da bincike a tsakaninsu.
-
Ethiopian Airlines : Ana Zaman Makoki A Habasha
Mar 11, 2019 04:14Majalisar dokokin kasar Habasha ta ayyana zaman makoki na kwana guda yau Litini, domin juyayin mutane 157 da suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin saman fasinja na kamfanin Ethiopian Airlines.
-
Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Guinea Bissau
Mar 10, 2019 08:44Yau Lahadi, al'umma a Guinea Bissau na kada kuri'a a zaben 'yan majalisar dokokin kasar, wanda ake fatan zai kawo karshen rikicin siyasar da kasar ke fama dashi.
-
Boko Haram Ta kashe Sojin Nijar 7 A Diffa
Mar 10, 2019 08:30Ma'aikatar tsaro a Nijar ta sanar da mutuwar sojojinta bakwai a wani hari da mayakan boko haram suka kai a kudu maso gabshin kasar.
-
Gwamnatin Gabon Ta Musanta Zargin Cewa An Kirkiro Wani Mutum Na Daban A Madadin Shugaban Kasar
Mar 09, 2019 14:45Fadar shugaban kasar Gabon ta yi watsi da jita-jitan da ke yawo cewa an yi wa wani mutum na daban gyaran kamanni domin ya ci gaba da mulkin kasar a madadin shugaban kasar Ali Bango da ke fama da rashin lafiya.
-
Najeriya : Ana Daf Da Kada Kuri'a A Zaben Gwamnoni Da 'Yan Majalisun Jiha
Mar 09, 2019 03:57A Najeriya, yau ne al'ummar kasar ke kada kuri'a a zaben 'yan zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohi.
-
An Yi Zanga zangar Kalubalantar Dokar Ta Baci A Sudan
Mar 07, 2019 14:59A Sudan jama'ar kasar da dama ne suka fito yau Alhamis domin gudanar da wata zanga zanga ta kalubalantarkafa dokar ta bacin da shugaban kasar Omar Al' Bashir ya kafa.
-
Nijar : An Dage Haramcin Kamun Kifi, Da Noman Tattasai Da Kasuwancinsa A Diffa
Mar 07, 2019 04:38Gwamnatin Nijar, ta sanar da dage haramcin kamun kifi, da noman tattasai da kuma kasuwancinsa a jihar Diffa.
-
Ghana Na Bikin Cika Shekaru 62 Da Samun 'Yancin Kai
Mar 06, 2019 17:58A Yau ne kasar Ghana take bikin cika shrekaru 62 da samun ‘yancin kai daga mulkin mallakar Birtaniya