-
Sarkin Morocco Ya Kori Ministoci 12 Daga Cikin Majalisar Ministocin Kasar
Oct 22, 2016 07:32Sarkin kasar Morocco Muhammad na 6 ya kori wasu daga cikin ministocin gwamnatin rikon kwarya ta kasar.
-
Yanayin 'Yan Gudun Hijira Na Ci Gaba Da Tabarbarewa A Afirka Ta Tsakiya
Oct 22, 2016 07:29Kungiyoyin farar hula na ciki da wajen jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun yi gargadi dangane da halin da 'yan gudun hijira suke ciki a kasar, sakamakon matsalolin tsaro da kuma karancin abubuwan bukatar rayuwa.
-
ICC : Wasu Kasashe ma Zasu Bi Sahun Afrika Ta Kudu, Inji Burundi
Oct 22, 2016 02:47Kasar Burundi ta ce matakin da Afrika ta kudu ta dauka na ficewa daga Kotun hukunta mayan laifuka ta duniya zai sa wasu kasahen Afrika suma bin sahunta.
-
Cote De Voire: Zanga-zangar Nuna Kin Amincewa Da Sake Rubuta Kundin Tsarin Mulki
Oct 21, 2016 07:41Zanga-zanga A Cote De Voire Akan Rubuta Sabon Kundin Mulki
-
Kungiyar Ecowas Tana Murna Da Samun Nasarar Tattaunawar Kasar Guine Bissau.
Oct 20, 2016 08:27Kasar Guinea Konakry Ta Shiga Tsakanin Rikicin Siyasar Guinea Bissau
-
'Yan Adawa A Kongo Sun Fara Nuna Adawarsu Ga Daga Lokacin Zabe
Oct 19, 2016 13:36Rahotanni daga kasar Demokradiyyar Kongo sun bayyana cewar 'yan adawar kasar sun fara daukar matakin yajin aiki da zaman dirshan a duk fadin kasar don nuna rashin amincewarsu da dage lokacin zaben shugaban kasar da aka yi suna masu cewa hakan wani kokari ne na shugaba Joseph Kabila na ci gaba da mulkin kasar.
-
Ziyarar shugaban Kasar Togo Zuwa Gabon.
Oct 19, 2016 08:50Shugaban Kasar Togo ya Isa Kasar Gabon.
-
Habasha: Ci gaba da yin Zanga-zangar Kin Jinin Gwamanti
Oct 19, 2016 08:45Ana ci gaba da yin zanga-zanga A Habasha
-
RDC : 'Yan Adawa Sunyi Watsi Da Yarjejeniyar Siyasa
Oct 18, 2016 13:12Jam'iyyar adawa mai tarihi a jamhuriya demukuradiyyar Congo tayi wasti da yarjejeniyar da kawancen jam'iyyu masu mulki suka cimma da wasu sirarun jam'iyyun adawa wacce ta tanadi dage zaben shugaban kasar har zuwa watan Afrilu na shekara 2018.
-
Kungiyoyin Fararen Hula Sun Nuna Damuwa Kan Matsalar Tsaro A Gabashin Kasar DR Congo
Oct 17, 2016 13:00Kungiyoyin fararen hula a lardin Kivu ta Arewa da ke gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun nuna damuwarsu kan yadda al'ummar lardin ke kokarin bude fagen yaki tsakaninsu da 'yan tawayen kasar Uganda da suke mamaye da wasu yankunan lardin.