Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Sarkin Morocco Ya Kori Ministoci 12 Daga Cikin Majalisar Ministocin Kasar

    Sarkin Morocco Ya Kori Ministoci 12 Daga Cikin Majalisar Ministocin Kasar

    Oct 22, 2016 07:32

    Sarkin kasar Morocco Muhammad na 6 ya kori wasu daga cikin ministocin gwamnatin rikon kwarya ta kasar.

  • Yanayin 'Yan Gudun Hijira Na Ci Gaba Da Tabarbarewa A Afirka Ta Tsakiya

    Yanayin 'Yan Gudun Hijira Na Ci Gaba Da Tabarbarewa A Afirka Ta Tsakiya

    Oct 22, 2016 07:29

    Kungiyoyin farar hula na ciki da wajen jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun yi gargadi dangane da halin da 'yan gudun hijira suke ciki a kasar, sakamakon matsalolin tsaro da kuma karancin abubuwan bukatar rayuwa.

  • ICC : Wasu Kasashe ma Zasu Bi Sahun Afrika Ta Kudu, Inji Burundi

    ICC : Wasu Kasashe ma Zasu Bi Sahun Afrika Ta Kudu, Inji Burundi

    Oct 22, 2016 02:47

    Kasar Burundi ta ce matakin da Afrika ta kudu ta dauka na ficewa daga Kotun hukunta mayan laifuka ta duniya zai sa wasu kasahen Afrika suma bin sahunta.

  • Cote De Voire: Zanga-zangar Nuna Kin Amincewa Da Sake Rubuta Kundin Tsarin Mulki

    Cote De Voire: Zanga-zangar Nuna Kin Amincewa Da Sake Rubuta Kundin Tsarin Mulki

    Oct 21, 2016 07:41

    Zanga-zanga A Cote De Voire Akan Rubuta Sabon Kundin Mulki

  • Kungiyar Ecowas Tana Murna Da Samun Nasarar Tattaunawar Kasar Guine Bissau.

    Kungiyar Ecowas Tana Murna Da Samun Nasarar Tattaunawar Kasar Guine Bissau.

    Oct 20, 2016 08:27

    Kasar Guinea Konakry Ta Shiga Tsakanin Rikicin Siyasar Guinea Bissau

  • 'Yan Adawa A Kongo Sun Fara Nuna Adawarsu Ga Daga Lokacin Zabe

    'Yan Adawa A Kongo Sun Fara Nuna Adawarsu Ga Daga Lokacin Zabe

    Oct 19, 2016 13:36

    Rahotanni daga kasar Demokradiyyar Kongo sun bayyana cewar 'yan adawar kasar sun fara daukar matakin yajin aiki da zaman dirshan a duk fadin kasar don nuna rashin amincewarsu da dage lokacin zaben shugaban kasar da aka yi suna masu cewa hakan wani kokari ne na shugaba Joseph Kabila na ci gaba da mulkin kasar.

  • Ziyarar shugaban Kasar Togo Zuwa Gabon.

    Ziyarar shugaban Kasar Togo Zuwa Gabon.

    Oct 19, 2016 08:50

    Shugaban Kasar Togo ya Isa Kasar Gabon.

  • Habasha: Ci gaba da yin Zanga-zangar Kin Jinin Gwamanti

    Habasha: Ci gaba da yin Zanga-zangar Kin Jinin Gwamanti

    Oct 19, 2016 08:45

    Ana ci gaba da yin zanga-zanga A Habasha

  • RDC : 'Yan Adawa Sunyi Watsi Da Yarjejeniyar Siyasa

    RDC : 'Yan Adawa Sunyi Watsi Da Yarjejeniyar Siyasa

    Oct 18, 2016 13:12

    Jam'iyyar adawa mai tarihi a jamhuriya demukuradiyyar Congo tayi wasti da yarjejeniyar da kawancen jam'iyyu masu mulki suka cimma da wasu sirarun jam'iyyun adawa wacce ta tanadi dage zaben shugaban kasar har zuwa watan Afrilu na shekara 2018.

  • Kungiyoyin Fararen Hula Sun Nuna Damuwa Kan Matsalar Tsaro A Gabashin Kasar DR Congo

    Kungiyoyin Fararen Hula Sun Nuna Damuwa Kan Matsalar Tsaro A Gabashin Kasar DR Congo

    Oct 17, 2016 13:00

    Kungiyoyin fararen hula a lardin Kivu ta Arewa da ke gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun nuna damuwarsu kan yadda al'ummar lardin ke kokarin bude fagen yaki tsakaninsu da 'yan tawayen kasar Uganda da suke mamaye da wasu yankunan lardin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS