Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Libya: Martanin Majalisar Dinkin Duniya Akan Harin Tripoli

    Libya: Martanin Majalisar Dinkin Duniya Akan Harin Tripoli

    Oct 16, 2016 15:45

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya A Kasar Libya Ya yi tir da Harin da aka kai wa cibiyoyin gwamnati a Tripoli

  • An cimma matsayar farko a tattaunawar kasar Kwango

    An cimma matsayar farko a tattaunawar kasar Kwango

    Oct 16, 2016 09:06

    Jam'iyun siyasa da kungiyoyin fararen hula A kasar Demokaradiyar kwango sun cimma matsayar farko a tattaunawar da suke yi na fidda kasar daga rikicin siyasa

  • 'Yan Adawa A Gambiya Zasu Tsaida Dan Takara Guda

    'Yan Adawa A Gambiya Zasu Tsaida Dan Takara Guda

    Oct 16, 2016 02:21

    Jam'iyyun adawa a Gambiya sun amunce su fitar da dan takara guda a zaben shugaban kasar a watan Disamba mai zuwa.

  • AU Ta Cimma Matsaya Kan Tsaron Teku

    AU Ta Cimma Matsaya Kan Tsaron Teku

    Oct 16, 2016 02:20

    Shugabannin kasashe da gwamnatoci na kungiyar tarayyar Afrika (AU) sun cimma wani kundi kan tsaron teku da ci gaba a Afrika, a yayin wani zaman taro a birnin Lome na kasar Togo.

  • Harin 'yan tawaye a wani yankin na kasar Demokaradiyar Kwango

    Harin 'yan tawaye a wani yankin na kasar Demokaradiyar Kwango

    Oct 15, 2016 07:19

    Jami'an 'yan sandan Demokaradiyar Kwango sun sanar da 'yan tawaye sun kai hari a wani yanki dake tsakiyar kasar.

  • An cimma matsaya kan dumamar yanayi a duniya

    An cimma matsaya kan dumamar yanayi a duniya

    Oct 15, 2016 07:19

    Fiye da kasashe 150 suka amince da wata yarjejeniya domin kawar da sinadarin da ke taimakawa wajen kara dumamar yanayi a duniya.

  • Ouattara: Al'umma Su Fito Su Kada Kuri'ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki

    Ouattara: Al'umma Su Fito Su Kada Kuri'ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki

    Oct 13, 2016 02:08

    Gwamnatin kasar Ivory Coast ta kirayi al'ummar kasar da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin kada kuri'ar raba gardama kan yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.

  • Majalisar Dokokin Burundi Ta Zabi Ficewar Kasar Daga Kotun ICC

    Majalisar Dokokin Burundi Ta Zabi Ficewar Kasar Daga Kotun ICC

    Oct 12, 2016 12:43

    'Yan majalisar dokokin Burundi sunyin na'am da gagarimun rinjaye da kudirin doka na neman ficewar kasar daga kotun hukunta mayan laifuka ta duniya wato ICC.

  • Kudirin kasashen Afikra na yaki da rashin tsaron ruwa

    Kudirin kasashen Afikra na yaki da rashin tsaron ruwa

    Oct 12, 2016 06:22

    Kasashen Afirka na gudanar za su fara gudanar taro kan harakokin tsaron ruwa a birnin Lome fadar milkin kasasr Togo.

  • Fira Ministan Habasha Ya Yi Alkawarin Aiwatar Da Gyara A Tsarin Zaben Kasar

    Fira Ministan Habasha Ya Yi Alkawarin Aiwatar Da Gyara A Tsarin Zaben Kasar

    Oct 11, 2016 11:15

    Fira ministan Habasha ya dauki alkawarin aiwatar da gyara a tsarin gudanar da zabuka a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS