Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Afrika Ta kudu : An kafa Kotun Musamman Ta Yaki Da Rashawa

    Afrika Ta kudu : An kafa Kotun Musamman Ta Yaki Da Rashawa

    Feb 25, 2019 10:08

    Shugaban kasar Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa ya kafa wata kotun musamman ta yaki da ayyukan rashawa a kasar.

  • Afrika Ta Kudu Za Ta Kara Fadada Harkokin Kasuwanci Tare Da Iran

    Afrika Ta Kudu Za Ta Kara Fadada Harkokin Kasuwanci Tare Da Iran

    Feb 23, 2019 06:59

    Gwamnatin kasar Afrika ta kudu na shirin kara fadada harkokin kasuwancinta tare da kasar Iran.

  • Ministan Cikin Gidan Afrika Ta Kudu Ya Yi Murabus

    Ministan Cikin Gidan Afrika Ta Kudu Ya Yi Murabus

    Nov 14, 2018 11:57

    Ministan cikin gida na Afirka ta Kudu Malusi Gigaba ya ajiye mukaminsa biyo bayan cece-kucen da ake yi dangane da danganta da yake da ita da iyalan Gupta.

  • Kasashen Iran Da Afrika Ta Kudu Zasu Bunkasa Taimakekeniyar Tsaro Da Ke Tsakaninsu

    Kasashen Iran Da Afrika Ta Kudu Zasu Bunkasa Taimakekeniyar Tsaro Da Ke Tsakaninsu

    Oct 14, 2018 19:06

    Mataimakin ministan tsaron kasar Iran da ministan tsaron kasar Afrika ta Kudu sun jaddada aniyar kasashensu ta bunkasa taimakekeniyar da ke tsakaninsu a harkar tsaro da na soji.

  • Fursinoni Sun Yi Bore A Wani Kurkuku A Kasar Sudan Ta Kudu

    Fursinoni Sun Yi Bore A Wani Kurkuku A Kasar Sudan Ta Kudu

    Oct 07, 2018 11:54

    Fursinoni a wani kurkuku a birnin Juba babban birnin kasar Sudan ta Kudu sun yi bore sun kuma kwace makamai a hannun jami'an tsaro a gidan yarin.

  • Afirka Ta Kudu: An Kame Mutanen Da Ake Zargi Da Kai Hari Kan Masallaci

    Afirka Ta Kudu: An Kame Mutanen Da Ake Zargi Da Kai Hari Kan Masallaci

    Oct 07, 2018 07:15

    Kwamitin mabiya addinin muslunci a kasa Afrika ta kudu MJC ya yaba da kame mutane uku da ake zargi da kai hari kan masallacin Imam Hussain (AS).

  • Hatsarin Jirgin Kasa Ya Yi Sanadiyyar Jikkata Mutane Fiye Da 300 A Kasar Afrika Ta Kudu

    Hatsarin Jirgin Kasa Ya Yi Sanadiyyar Jikkata Mutane Fiye Da 300 A Kasar Afrika Ta Kudu

    Oct 05, 2018 18:24

    Mahukuntan kasar Afrika ta Kudu sun sanar da cewa: An samu hatsarin jirgin kasa a tsakanin jihohin Johannesburg da Pretoria da ya janyo jikkatan mutane fiye da 320.

  • Gwamnatin Afirka Ta Kudu Ta Ce Babu Canji A Siyasarta A Kan Isra’ila

    Gwamnatin Afirka Ta Kudu Ta Ce Babu Canji A Siyasarta A Kan Isra’ila

    Sep 28, 2018 06:25

    Gwamnatin kasar Afrika ta kudu ta ce har yanzu tana nan daram kan siyasarta dangane da Isra’ila.

  • Afirka Ta Kudu Ta Karyata Mayar Da Jakadanta Zuwa Tel Aviv

    Afirka Ta Kudu Ta Karyata Mayar Da Jakadanta Zuwa Tel Aviv

    Sep 26, 2018 19:12

    Kamfanin dillancin labarun Xinhua na kasar Sin ya ambato ma'aikatar harkokin wajen Afirka ta kudu a wani bayani da ta fitar tana cewa; Jakadanta a A Tel Aviv Sisa Ngombane, ya je gudanar da wasu ayyukansa ne na kashin kansa ba aiki ya koma ba

  • Afirka Ta Kudu: An Kashe Yan Kasashen Waje 4

    Afirka Ta Kudu: An Kashe Yan Kasashen Waje 4

    Aug 31, 2018 18:53

    "Yansandan Afirka Ta Kudu sun sanar da cewa; Sabon fadan da ya barke a tsakanin yan kasa da bakin haure ya ci rayukan mutane 4

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS