Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ban ki moon

  • Sabon Babban Sakataren MDD: Majalisar Dinkin Duniya Tana Fuskantar Babbar Kalubale

    Sabon Babban Sakataren MDD: Majalisar Dinkin Duniya Tana Fuskantar Babbar Kalubale

    Jan 04, 2017 05:54

    Sabon babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa ko shakka babu Majalisar Dinkin Duniyan tana fuskantar babban kalubale a gabanta sakamakon gazawar da ta yi wajen magance matsaloli daban-daban da suka addabi duniya.

  • A Karshen Aikinsa Ban ki Moon Ya Bukaci Kawo Karshen Killace Gaza

    A Karshen Aikinsa Ban ki Moon Ya Bukaci Kawo Karshen Killace Gaza

    Dec 17, 2016 12:10

    Babban sakataren majalisar dinkin duniya mai barin gado Ban ki Moon ya bukaci da akawo karshen killace yankin zirin Gaza da haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi.

  • Ban Ki Moon ya bukaci a taimakawa masu cutar Kanjamo

    Ban Ki Moon ya bukaci a taimakawa masu cutar Kanjamo

    Dec 01, 2016 11:47

    Saktare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci da a taimakawa masu fama da cutar Kanjamo

  • Ban Ki-Moon Ya Bayyana Ci Gaba Da Gina Matsugunan Yahudawa A Matsayin Tsokana

    Ban Ki-Moon Ya Bayyana Ci Gaba Da Gina Matsugunan Yahudawa A Matsayin Tsokana

    Nov 30, 2016 13:58

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Ci Gaba da gine-ginen matsugunan yahudawan sahayoniyya 'yan kaka gida a yankunan Palasdinawa lamari ne da ke matsayin neman tsokana.

  • Ban Ki Moon Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Da Ta Sauya Tunaninta Kan Ficewa Daga Kotun ICC

    Ban Ki Moon Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Da Ta Sauya Tunaninta Kan Ficewa Daga Kotun ICC

    Oct 31, 2016 05:26

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki Moon ya kirayi kasar Afirka ta Kudu da ta sauya ra'ayinta dangane da ficewar da ta yi daga kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka.

  • Ban Ki Moon Ya Zargi Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da Gazawa A Kokarin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Kasar

    Ban Ki Moon Ya Zargi Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da Gazawa A Kokarin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Kasar

    Oct 11, 2016 05:27

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya (MDD) Ban Ki-moon ya ce har ya zuwa yanzu dai gwamantin kasar Sudan ta Kudu ta gagara cika alkawarin da ta yi na bari a tura karin sojojin tabbatar da zaman lafiya na majalisar a kasar don gujewa shirin da ake yi na kakaba mata takunkumin sayen makamai.

  • Martanin Duniya Kan Kisan Kiyashin Da Saudiyya Ta Tafka A Yemen

    Martanin Duniya Kan Kisan Kiyashin Da Saudiyya Ta Tafka A Yemen

    Oct 10, 2016 07:18

    Kasashen duniya na ci gaba da mayar da martini dangae da hare-haren kisan kiyashi da Saudiyya ta kai kan al’ummar birnin Sana’a fadar mulkin kasar Yemen a ranar Asabar da ta gabata, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da 150 tare da jikkatar wasu daruruwa na daban.

  • Ban Ki-Moon Ya Bayyana Shirinsa Na Shiga Tsakani A Rikicin Da Ke Tsakanin Pakistan Da Indiya

    Ban Ki-Moon Ya Bayyana Shirinsa Na Shiga Tsakani A Rikicin Da Ke Tsakanin Pakistan Da Indiya

    Oct 01, 2016 05:33

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga tsakani da nufin neman hanyar gudanar da sulhu a rikicin da ke kara yin kamari tsakanin kasashen Pakistan da Indiya.

  • Ban Ki-Moon Ya Jaddada Wajabci Kawo Karshen Rikicin Kasar Siriya

    Ban Ki-Moon Ya Jaddada Wajabci Kawo Karshen Rikicin Kasar Siriya

    Sep 20, 2016 18:18

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada wajabcin kawo karshen tashe-tashen hankula a kasar Siriya.

  • MDD Ta Nuna Damuwa Kan Rikicin Da Ke Gudana A Demokradiyyar Kongo

    MDD Ta Nuna Damuwa Kan Rikicin Da Ke Gudana A Demokradiyyar Kongo

    Sep 20, 2016 09:21

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki Moon ya bukaci jami'an tsaron kasar Demokradiyyar Kongo da su kai zuciyarsu nesa a mu'amalarsu da masu zanga-zangar kin jinin gwamnatin kasar, biyo bayan rikicin da ya barke a kasar da yayi sanadiyyar mutuwar wani adadi mai yawa na mutane

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS