-
Assad: Babban Makamin Makiya Musulmi Shi Ne Rarraba Kan Al'umma
Apr 12, 2018 08:30Shugaban kasar Syria Bashar Assad ya bayyana cewa; yada rarraba tsakanin al'umma da kuma yada tsattsauran ra'ayi da sunan addini, su ne manyan makaman da makiya suke yin amfani da su a halin yanzu domin raunana al'ummar musulmi a duniya.
-
Shugaban Siriya Ya Ziyarci Sojojin Kasar Da Suke Yankin Ghouta
Mar 18, 2018 16:15Shugaban kasar Siriya Bashar al-Asad ya kai ziyara sansanonin sojojin kasar da suke kai yankin Gabashin Ghouta da ke wajen birnin Damaskus, babban birnin kasar, inda ya tattauna da sojojin da jin yanyin da suke ciki.
-
Basshar Asad: Manufar Tada Rikici Shi ne Hana Syria Ta Ci Gaba.
Nov 15, 2017 06:34Shugaban na Syria da ya bayyana haka ne a wani jawabi da ya gabatar a wurin taron karawa juna sani dangane da hanyoyin kalubalnatar kawancen Amurka da Sahayoniya da kasashe masu mulkin mulukiya, sannan kuma da kare gwagwarmayar al'ummar Palasdinu.
-
Bashar al-Asad: Siriya Ba Za Ta Taba Mancewa Da Taimako Da Sadaukar Iran Ba
Oct 06, 2017 05:24Shugaban kasar Siriya Bashar al-Assad ya bayyana cewar kasar Siriya ba za ta taba mantawa da irin sadaukarwar da taimakon da Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi mata ba a lokacin tsanani na yakin da aka sanya ta ciki.
-
Ganawar Ministan Tsaron Rasha Da Shugaba Asad Na Siriya
Sep 13, 2017 05:51Ministan harakokin tsaron Rasha ya gana da Shugaba Bashar Al-asad na Siriya a birnin Damascus.
-
A Yau Ne Ake Gudanar Da Idin Babban Salla A Mafi Yawan Kasashen Duniya
Sep 01, 2017 11:19Al'ummar Musulmi Na Gudanar Da Sallar Idin layya a mafi yawan kasashen duniya, tare da gudanar da shagulgulan sallah.
-
HKI Ta Yi Barazanar Kai Hari Kan Fadar Shugaban Kasar Siriya
Aug 28, 2017 19:01Wani jami'in gwamnatin HKI ya ce idan jumhoriyar musulinci ta Iran ta ci gaba da karfafa matsayinta a siriya, to isra'ila za ta yi lugudar wuta a kan fadar shugaban kasar Siriya.
-
Basshar Asad: Mun Yi Galaba Akan Makarkashinyar Turai:
Aug 20, 2017 18:15Shugaban kasar Syria wanda ya gabatar da jawabi a yau lahadi a birnin Damascuss ya ce; Tare da cewa Syria ta yi asara mai yawa, amma kuma ta murkushe makircin kasashen turai.
-
Shugaba Asad Ya Zargi Turkiyya Da Ba Wa 'Yan Ta'adda Makamai Masu Guba
Apr 22, 2017 05:46Shugaban kasar Siriya Bashar al-Asad yayi kakkausar suka ga kasar Turkiyya saboda ba wa 'yan ta'addan takfiriyya da suke yaki a kasar Siriyan makamai masu guba yana mai cewa ba shi da komai kashin shakku dangane da hadin gwiwan da ke tsakanin gwamnatin Turkiyya da 'yan ta'addan.
-
Shugaban Siriya Ya Jaddada Muhimmancin Wanzar Da Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasarsa
Feb 07, 2017 17:22Shugaban kasar Siriya ya jaddada cewa: Babbar bukatarsu ita ce ganin an kawo karshen goyon bayan 'yan ta'adda da dakile duk wata hanyar shigarsu cikin kasar Siriya.