Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burkina faso

  • Ana Zaman Makoki Bayan Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Ana Zaman Makoki Bayan Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Aug 15, 2017 06:28

    A Burkina Faso an shiga zaman makoki na kwanaki uku tun daga jiya Litini bayan kazamin harin ta'addanci da ya yi sanadin mutuwar mutane 18 a wani gidan sayar da abinci a Ouagadugu babban birnin kasar.

  • Jami'an Tsaron Burkina Faso Sun Kashe 'Yan Ta'adda Uku Da Suka Yi Garkuwa Da Jama'a

    Jami'an Tsaron Burkina Faso Sun Kashe 'Yan Ta'adda Uku Da Suka Yi Garkuwa Da Jama'a

    Aug 14, 2017 11:46

    Ministan watsa labaran kasar Burkina Faso ya bada labarin cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda uku daga cikin gungun 'yan ta'addan da suka yi garkuwa da jama'a a wani gidan cin abinci da ke babban birnin kasar.

  • Burkina Fasa Ta Janye Sojojinta Na Sulhu Daga Darfur Na Sudan

    Burkina Fasa Ta Janye Sojojinta Na Sulhu Daga Darfur Na Sudan

    Jul 20, 2017 12:33

    Ministar tsaron kasar Burkina Faso Jean Claude Bouda ne ya sanar da cewa tawagar farko ta sojojin sun isa birnin Ouagadougou a ranar talata.

  • Sojojin Burkina Faso Sun Fara Ficewa Daga Yankin Darfur Na Sudan

    Sojojin Burkina Faso Sun Fara Ficewa Daga Yankin Darfur Na Sudan

    Jul 20, 2017 06:30

    Ministan Tsaron Burkina Faso ya sanar da cewa sun fara janye Sojojin kasar dake aikin wanzar da zaman lafiya karkashin MDD a yankin Darfur na kasar Sudan

  • Rundunar Fada Da Ta'addanci Ta Faransa Ta yi Taho Mu Gama Da 'Yan Ta'adda Akan iyakokin Mali Da Burkina Faso.

    Rundunar Fada Da Ta'addanci Ta Faransa Ta yi Taho Mu Gama Da 'Yan Ta'adda Akan iyakokin Mali Da Burkina Faso.

    May 01, 2017 19:09

    Kakakin Rundunar ta Faransa Barkhan, mai suna Partic Stiger ya sanar da cewa; An yi fadan ne a jiya lahadi da dare, wanda kuma ya kai ga kashe da jikkata'yan ta'adda 20.

  • Sojojin Faransa Da Suke Kasar Mali Sun Kashe 'Yan Ta'adda Fiye Da 20

    Sojojin Faransa Da Suke Kasar Mali Sun Kashe 'Yan Ta'adda Fiye Da 20

    May 01, 2017 05:45

    Sojojin Faransa da suke aikin wanzar da zaman lafiya a kasar Mali sun kai farmaki kan 'yan ta'adda a dajin da ke tsakanin kan iyakokin kasashen Mali da Burkina Faso, inda suka halaka 'yan ta'addan fiye da 20.

  • Burkina Faso : An Dage Shari'ar Compaoure Da Ministocinsa

    Burkina Faso : An Dage Shari'ar Compaoure Da Ministocinsa

    Apr 27, 2017 11:10

    A Burkina faso kotun kolin kasar tadage shari'ar koraren shugaba Blaise Compaore da kuma tsaffin ministocinsa wadanda ake zargi da kashewa da kuma azabtar da masu zanga-zangar nuna adawa da gwamnatinsu.

  • Burkina Faso : Za'a Gurfanar Da Majalisar Ministoci Gaban Kotu

    Burkina Faso : Za'a Gurfanar Da Majalisar Ministoci Gaban Kotu

    Apr 25, 2017 05:42

    A Burkina faso kwatamcin majalisar ministoci guda ce zata gurfana gaban kotun kolin kasar bisa zargin amfani da karfi kan masu kin jinin mulkin koraren shugaban kasar Blaise Compaore a cikin 2014.

  • Burkina Faso Ta Hana Zirga-zirga A Kan Iyakarta Da Mali

    Burkina Faso Ta Hana Zirga-zirga A Kan Iyakarta Da Mali

    Mar 08, 2017 15:09

    Kasar Burkina Faso wace ta fuskanci hare-haren ta'addanci a baya bayan nan ta haramta zirga-zirga duk ababen hawa da dare a yankunan dake a kan iyakarta da kasar Mali.

  • Wasu 'yan bindiga sun hallaka Mutane 3 a Burkina Faso

    Wasu 'yan bindiga sun hallaka Mutane 3 a Burkina Faso

    Mar 04, 2017 17:43

    Wasu 'yan bindiga sun hallaka Mutane uku a arewacin kasar Burkina Faso

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS