-
Tattaunawar Sulhu Akan Rikicin Kasar Burundi
May 22, 2016 05:55Bangarorin gwamnati da na 'yan tawayen kasar Burundi sun ci gaba da tattauanwa a kasar Tanzania.
-
Damuwar MDD kan yadda rikicin kasar Burundi ke kara kamari
May 17, 2016 01:15Majalisar Dinkin Dunmiya ta bayyana Damuwarta kan yadda rikici a kasar Burundi ke kara kamari.
-
Ci gaba Da Rikici A kasar Burundi
May 12, 2016 04:43Har yanzu kasar Buurndi na fama da rikici.
-
Damuwar Pape Francis kan ci gaba da rikici a kasar Burundi.
May 09, 2016 05:50Shugaban Cocin Katolika na Duniya ya bayyana damuwarsa kan ci gaba da rikici a kasar Burundi.
-
An Kama Mutane 4 Wadanda Ake Tuhuma Da Kashe Wani Jami'an MDD A Burundi
Apr 30, 2016 05:59Wani babban jami'in gwamnatin kasar Burundi ya bada sanarwan cewa jami'an
-
Burundi : Gwamnati Na Son Ayi Shawara Kafin Ta Shiga Tattaunawa
Apr 27, 2016 12:14Gwamnatin Burundi ta ce ba zata shiga tattaunawar da ake san ran yi ba tsakanin masu ruwa da tsaki a rikicin da kasar ke fama dashi, mundin ba'a yi shawara da ita ba.
-
Wasu Masu Dauke Da Makamai Sun Kai Hari A Birnin Bujumbura Na Burundi
Apr 19, 2016 10:44Wasu mutane dauke da muggan makamai da ba a san ko su wane ne ba sun kai hari a wani wurin cin abinci da ke kusa da wani ofishin 'yan sanda a cikin birnin Bujumbura fadar mulkin kasar Burundi.
-
MDD ta dauki kudirin tura Dakarun sulhu zuwa kasar Burundi
Apr 02, 2016 23:40Yan Adawa A kasar Burundi Sun bayyana rashin jin dadinsu kan matakin da MDD ta dauka na aikewa da jami'an 'yan sanda zuwa kasar
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Karuwar Tashe-Tashen Hankula A Burundi
Mar 19, 2016 12:35Hukumar Kolin Kula da Hakkin Bil-Adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan yiyuwar karuwar tashe-tashen hankula a kasar Burundi.
-
Kasar Burundi Ta Yi Maraba Da Nada Sabon Mai Shiga Tsakaninta Da Yan Adawa
Mar 04, 2016 04:58Gwamnatin kasar Burundi ta yi maraba da nada sabon mai shiga tsakaninta da yan