-
Tashin Bom A Kasar Buurndi
Feb 26, 2016 15:33Mutane Sun Jikkata Sanadiyyar Tashin Bom A Burundi
-
Tawagar Tarayyar Afirka Za Ta Ziyarci Kasar Burundi
Feb 24, 2016 05:53Kungiyar Tarayyar Afirka Za ta Aike Da Tawaga Zuwa Kasar Burundi
-
Dubban Mutanen Kasar Burundi Ne Suka Yo Hijira Zuwa Kasar Tanzania
Feb 18, 2016 02:17Gwamnatin kasar Tanzania ta bayyana cewa mutanen kasar
-
Kashe Memebobi Biyu Na Jam'iyyar Da Ta ke Mulki A Burundi
Feb 13, 2016 15:28An Kashe Mutane Biyu Masu Kusanci Da Jam'iyyar da ta ke mulki A kasar Burundi A jiya da dare.
-
Korar Sojojin Kasar Burundi Daga Cikin Dakarun UN Da Suke Kasar Afrika Ta Tsakiya
Feb 13, 2016 02:00Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da korar manyan jami'an sojin kasar Burundi guda uku daga cikin rundunar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya da take Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya saboda zargin cin zarafin Bil - Adama.
-
Faransa Ta Bugaci A Tura Yansanda Zuwa Kasar Burunda
Feb 12, 2016 12:57Gwamnatin kasar Faransa ta bukaci kasashen duniya su tura yansanda zuwa kasar Burundi don tabbatar da zaman lafiya a kasar. Sahafin yanar gizo na labarai "Africa Time " ya nakalto majiyar gwamnatin kasar Faransa tana bayyana haka a yau jumma'a.
-
Sama da Mutane 20 ne Suka jikkata sanadiyar tashin gurnaiti a Burundi.
Feb 11, 2016 13:29Sanadiyar tashin gurnaiti a wata Anguwa mai yawan jama'a a Bujunbura babbar birnin kasar Burundi, Akalla mutane 26 ne suka jikkata.
-
Tashin Bom A Kasar Burundi Ya Lashe Rayukan Fararen Hula 4 Tare Da Jikkata Wasu 20
Feb 07, 2016 14:05Tashe-tashen hankulan da suke ci gaba da habaka a kasar Burundi tun bayan tazarcen shugaban kasar a kan karagar mulki, a cikin daren jiya Asabar wayewar garin yau Lahadi harin bom ya lashe rayukan mutane akalla hudu.
-
Rwanda ta yi watsi dqa rahoton Majalisar Dinkin Duniya dangane da bada horo Ga 'Yan tawayen Kasar Burundi
Feb 07, 2016 02:07ministan harkokin wajen kasar Rwanda Louis Mushikiwabo ya ce; zargin na Majalisar Dinkin Duniya ba shi da wani tushe kuma karya ce tsagwaronta.
-
Tarayyar Afirka ta kafa sharadin aikewa da dakarun sulhu zuwa kasar Burundi.
Feb 01, 2016 14:32Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa; Amincewar gwmanatin kasar Burundi shi ne sharadin aikewa da dakarun tabbatar da zaman lafiya zuwa kasar.