-
Chadi : Deby, Ya Kori Manyan Sojoji, Bayan Harin Boko Haram
Mar 24, 2019 03:43Shugaba Idriss Deby na kasar Chadi, ya kori babban hafsan sojin kasar, Brahim Seid Mahamat, bayan shafe shekaru shida yana rike da wannan mukami.
-
'Yan Tawayen Miski A Chadi Sunyi Biris Da Kiran Gwamnati
Mar 06, 2019 05:45'Yan tawayen Miski a yankin arewa maso yammacin Chadi, sun yi watsi da kiran da gwamnatin kasar ta yi ga dukkan 'yan tawayen kasar na su ajiye makamai su rungumi zaman lafiya.
-
Chadi Ta Rufe Kan Iyakarta Da Libiya
Mar 04, 2019 12:06Kasar Chadi ta sanar da rufe kan iyakarta da kasar Libiya, har sai abunda hali ya yi, kamar yadda ministan cikin gida na kasar, Mahamat Abba Ali Salah ya sanar.
-
An Kame Sojojin Da Suka Zazzane Wata Mata A Chadi
Feb 22, 2019 04:57A Kasar Chadi an kame wasu sojoji uku da aka nuno a cikin wani hoton bidiyo na zazzane wata mata.
-
An Soki Tsoma Bakin Da Faransa Take Yi A Harkokin Cikin Gidan Kasar Chadi
Feb 14, 2019 11:14Tashar talabijin din Rashatody mai zaman kanta ta bayyana hare-haren da jiragen yakin Faransa su ka kai a kasar Chadi da zummar kare gwamnatin shugaba Idris Deby da cewa ba ya bisa doka
-
A Karon Farko 'Yan Tawayen Chadi Da Aka Kama A Nijer Sun Bayyana
Jan 24, 2019 07:05A karon farko wasu shugabannin 'yan tawayen kasar Chadi guda biyu sun bayyana tun bayan da gwamnatin Nijar ta mika su ga hannun mahukuntan kasar ta Chadi bayan kama su a garin Agadez na arewacin kasar ta Nijar
-
Kungiyar Hamas Ta Yi Allah Wadai Da Kasar Chadi
Jan 21, 2019 19:15Kungiyar gwagwarmayar musulinci ta Palastinu Hamas ta yi Allah wadai da kokarin da kasar Chadi ke yi na maida alakarta da haramtacciyar kasar Isra'ila
-
Mun Kashe Sojojin Chadi, Saboda Ziyarar Firaministan Isra'ila_AQMI
Jan 21, 2019 04:39Kungiyar Al-Qaïda, reshen kasashen larabawa na Magreb, (Aqmi), ta dauki alhakin kai mummunan harin da ya yi sanadiyar mutuwar sojojin tawagar MDD, na kasar Chadi guda goma da raunata wasu 25.
-
Chadi : Za'a Gudanar Da Zabuka A Cikin Watanni Masu Zuwa_Deby
Jan 01, 2019 15:49Shugaban Kasar Chadi Idriss Deby ya ce za'a gudanar da zabubukan kasar da suka hada dana 'yan majalisar dokoki da kuma na kananen hukumomi a tsakiyar wannan sabuwar shekara ta 2019.
-
Shuwagabannin Kasashen Kwamitin CBLT, Sun Sha Alwashin Murkushe Boko Haram
Dec 16, 2018 16:35Shuwagabannin kasashe mambobin kwamitin tafkin Chadi, cewa da (CBLT), sun sha alwashin ganin bayan kungiyar Boko haram domin kawo karshen tsatsauran ra'ayi a yankin.