Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

daesh

  • Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Oct 28, 2017 11:50

    Rundunar sojin Tunusiya ta sanar da kame wasu gungun 'yan ta'adda da suke shirye-shiryen kai hare-haren wuce gona da iri kan 'yan yawon shakatawa a lardunan kasar biyu.

  • Vladimir Putin: An 'Yantar Da Fiye Da Kashi 90 Na Kasar Siriya Daga Mamayar 'Yan Ta'adda

    Vladimir Putin: An 'Yantar Da Fiye Da Kashi 90 Na Kasar Siriya Daga Mamayar 'Yan Ta'adda

    Oct 26, 2017 18:49

    Shugaban kasar Rasha ya tabbatar da batun cewa: An samu nasarar 'yantar da fiye da kashi 90 cikin dari na kasar Siriya daga mamayar kungiyoyin 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar ta Siriya.

  • Sojojin Iraki Sun Kaddamar Da Hare-Haren Kwato Yankin Kasar Na Karshe Da Ke Hannun ISIS

    Sojojin Iraki Sun Kaddamar Da Hare-Haren Kwato Yankin Kasar Na Karshe Da Ke Hannun ISIS

    Oct 26, 2017 05:48

    Sojojin kasar Iraki sun sanar da fara kaddamar da wani gagarumin hari na soji da nufin kwato yankuna na karshe da suke hannun 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) a lardin Anbar na kasar.

  • Mayakan Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh Sun Kai Hari A Kasar Libya

    Mayakan Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh Sun Kai Hari A Kasar Libya

    Oct 25, 2017 18:56

    Wasu majiyoyin sojojin kasar Libya sun bada labarin cewa mayakan kungiyan yan ta'adda ta Daesh sun kai farmaki kan wani barikin sojoji a garin Ajdabia daga gabacin kasar a yau Laraba.

  • Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani

    Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani

    Oct 24, 2017 17:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar dakarun da suke fada da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) ba sa bukatar izinin wani wajen kare kasarsu.

  • IS Ta Kashe Mutum 116 kafin Ta Arce Daga Tsakiyar Siriya

    IS Ta Kashe Mutum 116 kafin Ta Arce Daga Tsakiyar Siriya

    Oct 23, 2017 11:02

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta OSDH a Siriya ta ce kungiyar 'yan ta'addan IS ko Da'esh sun kashe fararen hula 116 kafin su arce daga yankin al-Qaryatayne.

  • Janar Baqeri: Daesh Suna Numfashinsu Na Karshe Ne A Kasar Siriya

    Janar Baqeri: Daesh Suna Numfashinsu Na Karshe Ne A Kasar Siriya

    Oct 20, 2017 17:16

    Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran Manjo Janar Muhammad Baqeri ya bayyana cewar kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh tana numfashinta na karshe ne a kasar Siriya, yana mai jinjinawa irin nasarorin da aka ce ci gaba da samu a kan 'yan ta'adda a duk fadin kasar Siriyan.

  • Jami'an Tsaron Kasar Moroko Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish

    Jami'an Tsaron Kasar Moroko Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish

    Oct 20, 2017 06:37

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan Moroko ta sanar da kame wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish da suke shirye-shiryen kaddamar da hare-haren wuce gona da iri a kasar.

  • Sojin Siriya Sun Yi Wa Yankin Al-Mayadeen Kawanya

    Sojin Siriya Sun Yi Wa Yankin Al-Mayadeen Kawanya

    Oct 13, 2017 05:42

    Dakarun Sojin Siriya sunyi wa yankin Al-Mayadeen kawanya a wunkurin da suke na kwato yankin dake zaman sansani na karshe da kungiyar 'yan ta'adda ta IS ke rike da a gabashin kasar.

  • Sojojin Syria Sun Rusa Wuraren Harba Makamai Masu Linzami Na 'Yan Ta'adda A Halab.

    Sojojin Syria Sun Rusa Wuraren Harba Makamai Masu Linzami Na 'Yan Ta'adda A Halab.

    Oct 12, 2017 06:24

    Tashar telbijin din al'alam ta bada labarin cewa a jiya laraba ne sojojin na Syria sun kai harin ne a yankunan Lirmon da Rashidin da ke kusa da Halab.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS