Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Tsohon Shugaban FBI: Donald Trump Makaryaci Ne

    Tsohon Shugaban FBI: Donald Trump Makaryaci Ne

    Jun 09, 2017 06:25

    Tsohon shugaban hukumar tsaro ta FBI a Amurka ya bayyana shugaban kasar Amurka Donald Trump da cewa mutum ne makaryaci.

  • Trump Ya Ce Larabawa Sun Sanar Da Shi Qatar  Tana Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Trump Ya Ce Larabawa Sun Sanar Da Shi Qatar Tana Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Jun 06, 2017 18:09

    Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewar shugabannin Saudiyya da kawayenta sun bayyana masa cewar kasar Qatar tana taimakawa masu tsaurin ra'ayi na ta'addanci da kudade bayan da ya bukace su da kawo karshen taimakon kungiyoyin ta'addanci.

  • Nigeria Ta Nuna Damuwarta Kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Paris

    Nigeria Ta Nuna Damuwarta Kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Paris

    Jun 04, 2017 05:36

    Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa za ta ci gaba da girmama yarjejeniyar Paris ta sauyin yanayi duk kuwa da ficewar da Amurka ta yi daga cikin yarjejeniyar wanda a cewar Nijeriya din hakan abin takaici ne.

  • Amurka Ta Fice Daga Yarjejjeniyar Dumamar Yanayi Na Paris

    Amurka Ta Fice Daga Yarjejjeniyar Dumamar Yanayi Na Paris

    Jun 02, 2017 06:31

    Shugaban Kasar Amurka Donal Trump ya sanar da ficewar kasar sa daga yarjenniyar yanayi na birnin Paris tare da cewa babu Wani amfani da kasar sa ta samu a wannan yarjejjeniya.

  • Iran Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Gwagwarmayar Al'ummar Palasdinawa Domin Neman Yanci

    Iran Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Gwagwarmayar Al'ummar Palasdinawa Domin Neman Yanci

    May 30, 2017 06:57

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana ci gaba da nuna goyon bayanta ga al'ummar Palasdinu a gwagwarmayar da suke yi domin kai wa ga samun yanci daga bakin zaluncin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • S. Nasrallah: Saudiyya Ta Girmama Trump Ne Don Samun Goyon Bayan Yakar Iran

    S. Nasrallah: Saudiyya Ta Girmama Trump Ne Don Samun Goyon Bayan Yakar Iran

    May 25, 2017 18:08

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana taron da Saudiyya ta shirya don maraba da shugaban kasar Amurka Donald Trump a matsayin wani kokari na girmama Trump din da kada kugen yaki a kan kasar Iran da sauran kungiyoyin gwagwarmaya yana mai cewa hakan babu abin da zai kara musu face tsayin daka kan tafarkin da suke kai.

  • Dubban Mutane Suna Gudanar Da Zanga-Zangar La'antar Trump A Belgium

    Dubban Mutane Suna Gudanar Da Zanga-Zangar La'antar Trump A Belgium

    May 25, 2017 06:53

    Dubun-dubar jama'a ne suke gudanar da gangami da zanga-zanga a birnin Brussels da ma wasu biranan kasar Belgium, inda suke la'antar shugaban Amurka Donald Trump, tare da nuna rashin amincewarsu da zuwansa a kasarsu.

  • Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Bukaci Daukan Kwararan Matakan Yaki Da Kungiyar Da'ish

    Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Bukaci Daukan Kwararan Matakan Yaki Da Kungiyar Da'ish

    May 24, 2017 18:50

    Babban sakataren Kungiyar tsaro ta NATO ya bukaci daukan kwararan matakan yaki da Kungiyar ta'addanci ta Da'ish.

  • Sabon Kawancen Amurka, Saudiyyah, Isar'ila, Domin Yaki Da Iran

    Sabon Kawancen Amurka, Saudiyyah, Isar'ila, Domin Yaki Da Iran

    May 23, 2017 07:09

    Bayan gama ziyarar da ya kai a birnin Riyadh fadar masarautar Saudiyya, tare da gabatar da jawabi ga wasu shugabannin larabawa da na wasu kasashen musulmi, Donald Trump kai tsaye ya wuce zuwa Isra'ila.

  • Trump Da Salman Sun Ce Iran Ce Tushen Ta'addanci Na Duniya

    Trump Da Salman Sun Ce Iran Ce Tushen Ta'addanci Na Duniya

    May 21, 2017 17:20

    A taron da masarautar Saudiyyah ta shirya wa Donald Trump a birnin Riyadh wanda aka gayyaci wasu shugabannin kasashen larabawa da wasu na musulmi, sarkin masarautar Al Saud Salman bin Abdulaziz tare da babban bakonsa Donald Trump, sun dora alhakin dukkanin ayyukan ta'addancin da ke faruwa a duniya a kan kasar Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS