Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Zarif: Zai Fi Kyau Ga Trump Ya Kula Kada A Sake Kai Musu Hari Irin Na 9/11

    Zarif: Zai Fi Kyau Ga Trump Ya Kula Kada A Sake Kai Musu Hari Irin Na 9/11

    May 21, 2017 17:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif, ya ja hankalin shugaban kasar Amurka Donald Trump da cewa, da zai fi a gare shi a ziyarar da yake yi a saudiyya ya tabbatar da cewa sun daddale da mahukuntan kasar, domin kada a sake kai ma Amurka wani hari makamancin 9/11.

  • Sharhi: Matsayin Kasar Saudiyya  Wajen Cimma Siyasar  Amurka A Gabas Ta Tsakiya

    Sharhi: Matsayin Kasar Saudiyya Wajen Cimma Siyasar Amurka A Gabas Ta Tsakiya

    May 21, 2017 05:56

    A jiya Asabar 20, Mayun 2017 ne shugaban Amurka Donald Trump ya isa birnin Riyadh, babban birnin kasar Saudiyya a ziyararsa ta farko zuwa wata kasa ta waje tun bayan da ya dare karagar mulkin kasar Amurkan.

  • Shugaban Sudan Ya Janye Aniyarsa Ta Halartar Taron Saudiyya Da Trump

    Shugaban Sudan Ya Janye Aniyarsa Ta Halartar Taron Saudiyya Da Trump

    May 19, 2017 17:53

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan al-Bashir ya sanar da janyewarsa daga gayyatar da sarkin Saudiyya yayi masa na ya halarci kasar don ganawa da shugaban kasar Amurka Donald Trump wanda zai fara ziyarar aiki a kasar Saudiyya a gobe Asabar.

  • An Kara Yawan Kame Kamen Yan Gudun Hijira A Kasar Amurka

    An Kara Yawan Kame Kamen Yan Gudun Hijira A Kasar Amurka

    May 18, 2017 06:37

    Hukumar kula da yan gudun hijira a kasar Amurka ta bayyana cewa an kara yawan kame kamen yan gudun hijira a kasar a cikin watannu ukku na fadko na shugaba Donal Trump.

  • Putin Ya Ce Trump Bai Baiwa Lavrov Bayyanan Sirri Ba

    Putin Ya Ce Trump Bai Baiwa Lavrov Bayyanan Sirri Ba

    May 17, 2017 18:50

    Shugaban Kasar Rasha yayi watsi da zarkin cewa Shugaban kasar Amurka ya baiwa Ministan harakokin wajen Rasha Sergei Lavrov bayyanan Sirri

  • Bayanai Na Ci Gaba Da Fitowa Kan Dalilin Korar Shugaban FBI Da Trump Yayi

    Bayanai Na Ci Gaba Da Fitowa Kan Dalilin Korar Shugaban FBI Da Trump Yayi

    May 17, 2017 05:51

    Bayanai na ci gaba da fitowa dangane da dalilan da suka sanya shugaban Amurka Donald Trump ya kori shugaban Hukumar Kula Da Manyan Laifuffuka ta Amurkan (FBI) James Comey a kwanakin baya da har ya zuwa yanzu yake ci gaba da fuskantar mayar da martani.

  • Independent: Trump Da Bn Salman Su Ne Mutane Mafiya Hatsari Ga Duniya

    Independent: Trump Da Bn Salman Su Ne Mutane Mafiya Hatsari Ga Duniya

    May 13, 2017 19:11

    Jaridar Independent ta kasar Birtaniyya ta bayyana shugaban kasar Amurka Donald Trump da Yariman yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bn Salman a matsayin mutane biyu da suka fi hatsari a duniya.

  • Trump Ya Sallami Shugaban FBI, A Lokacin Da Yake Son Fadada Bincike Kan Rasha

    Trump Ya Sallami Shugaban FBI, A Lokacin Da Yake Son Fadada Bincike Kan Rasha

    May 11, 2017 05:49

    Wata majiyar majalisar kasar Amurka ta bayyana cewar shugaban kasar Donald Trump ya sallami shugaban hukumar binciken manyan laifuka ta Amurka (FBI), James Comey ne a daidai lokacin da yake shirin fadada binciken da hukumar tasa take yi kan rawar da kasar Rasha ta taka a zaben shugaban kasar da ya gabata.

  • Trump: A Shirye Nake In Zauna Kan Teburi Tare Da Shugaban Koriya Ta Arewa

    Trump: A Shirye Nake In Zauna Kan Teburi Tare Da Shugaban Koriya Ta Arewa

    May 02, 2017 06:46

    Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa, a shirye yake ya zauna kan teburin tattauna tare da shugaban kasar Koriya ta arewa Kim Jong-un.

  • Matakin Amurka Na Tsoma Baki A Harkokin Kasashen Iraki Da Siriya

    Matakin Amurka Na Tsoma Baki A Harkokin Kasashen Iraki Da Siriya

    Apr 27, 2017 05:47

    Shugaban kasar Amurka ya bai wa sakataren tsaron kasar damar tantance yawan sojojin Amurka da za a tura kasashen Iraki da Siriya da sunan yaki da ta'addanci.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS