-
Faransa Ta Yi Watsi Da Zargin Isra'ila Akan Falasdinu
May 16, 2016 06:37Gwamnatin Faransa ta yi watsi da zargin da firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya yi wa kasar na goyan bayan Falasdinawa akan shirin sasanta rikicinsu da Israila da take shiryawa.
-
Shugaba Hollande Ya Bayyana Cewar Har Yanzu Boko Haram Barazana Ce Ga Afirka
May 15, 2016 00:54Shugaban kasar Faransa Francois Hollande ya ce duk da cewa an ci karfin kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram a Nijeria, to amma har ya zuwa yanzu kungiyar tana a matsayin babbar barazana ga nahiyar Afirka.
-
Taho mu gama tsakanin 'yan sandar Faransa da masu zanga-zanga
May 11, 2016 10:44Kudiri da Gwamnatin Faransa ta dauka na gudanar da gyara ga dokokin Ma'aikata ba tare da amincewar Majalisar Dokokin kasar ba ya janyo zanga-zanga a kasar
-
An kori wata Daliba musulma daga Makaranta a Faransa
May 09, 2016 05:52An kori wata Daliba musulma daga Makaranta saboda ta sanya dogon hijabi a kasar Faransa
-
Kungiyar Bada Agaji Ta "Doctors Without Borders" Ta Haramta Taron Istambul
May 06, 2016 00:19Kungiyar likitocin ba basu san iyaka ba, ko Doctore waithout Bourders ta bada
-
Faransa Ta Bukaci Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Aiwatar Da Nauyin Da Ya Rataya A Kanta
May 02, 2016 07:20Gwamnatin kasar Faransa ta bukaci hukumar lafiya ta duniya WHO ta gudanar da
-
Shugaba Holland ya soki wadanda suka sanya wuta a massalacin Musulmai
Apr 30, 2016 12:43Shugaban Kasar Faransa Fransois Holland ya ce ba za su amince da duk wani yunkuri na kai hari ga wani Addini a kasar ba
-
Hollande Na Ziyara A Gabas Ta Tsakiya
Apr 16, 2016 04:19Yau Asabar, shugaban kasar Faransa, François Hollande ke fara wani ran gadi na kwanaki hudu a yankin Gabas ta Tsakiya.
-
Holland ya rasa goyon bayan jam'iyarsa a zaben 2017
Apr 16, 2016 00:06Jamiyar 'yan gurguzu ta kasar Faransa ta bayyana adawarta da tsayawa takarar shugaban kasar mai Francois Holland
-
Jami'an Tsaron Belgium Sun Kama Wasu Da Ake Zargi Da Harin Ta'addancin Brussels
Apr 08, 2016 12:56Babban mai shigar da kara a kasar Belgium ya sanar da cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar kame wasu mutane da ake zargi da hannu cikin harin ta'addancin da aka kai birnin Brussels a kwanakin baya.