Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

fashewar bom

  • Adadin Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu Sakamakon Harin Mogadishu Ya Haura Zuwa 20

    Adadin Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu Sakamakon Harin Mogadishu Ya Haura Zuwa 20

    Dec 24, 2018 09:29

    Rundunar 'yan santan kasar Somalia ta sanar da cewa adadin mutanen ad suka rasa rayukansu sakamakon harin birnin Mogadishu ya haura zuwa 20.

  • Wani Bom Ya Fashe A Yammacin Kasar Habasha A Yau Laraba

    Wani Bom Ya Fashe A Yammacin Kasar Habasha A Yau Laraba

    Dec 19, 2018 18:59

    Mutane goma ne aka tabbatar da mutuwarsu bayan da motarsu ta taka nakiya a kan tati a wani yankin da aka dade ana fama da tashe-tashen hankula a kasar Habasha.

  • Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu A Wani Bam A Burkina Faso

    Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu A Wani Bam A Burkina Faso

    Dec 02, 2018 04:40

    Akalla mutane biyar ne aka tabbatar da sun rasa rayukansu a wani harin bam da aka kai a gabashin kasar Burkina Faso.

  • An Kai Harin Ta'addanci A Babban Birnin Kasar Somaliya

    An Kai Harin Ta'addanci A Babban Birnin Kasar Somaliya

    Nov 27, 2018 06:51

    "Yan sandan kasar ta Somaliya ne su ka sanar da mutuwar mutane da dama sanadiyyar harin ta'addancin da aka kai a babban birnin kasar Magadishu

  • Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.

    Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.

    Sep 27, 2018 19:18

    Ma'aikatar tsaron Mali ta sanar da hallakar sojoji 7 da wani farar hula guda sanadiyar tashin Bam a tsakiyar kasar

  • Masar: Wani Bom Ya Tashi A Kusa Da Ofishin Jakadancin Amurka

    Masar: Wani Bom Ya Tashi A Kusa Da Ofishin Jakadancin Amurka

    Sep 04, 2018 18:14

    Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ambato cewa bom din ya fashe ne akan titin Simon Bolivar da ke birnin al-kahira, inda nan ne ofishin jakadancin Amurka yake.

  • Harin Kunar Bakin Wake Ya Hallaka Mutane 6 A Birnin Magadushu.

    Harin Kunar Bakin Wake Ya Hallaka Mutane 6 A Birnin Magadushu.

    Sep 03, 2018 11:18

    Wani Dan kunar bakin wake ya tayar da Bam din dake jikinsa a kusa da wata ma'aikatar Gwamnatin dake Magadushu babban birnin kasar Somaliya lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 6 da kuma jikkata wasu 12 na daban.

  • Bom Ya Tashi A Babban Birnin Kasar Somaliya Magadishu

    Bom Ya Tashi A Babban Birnin Kasar Somaliya Magadishu

    Sep 02, 2018 11:04

    A kalla mutane 3 ne su ka mutu sanadiyyar tashin bom din a birnin Magadishu

  • Tashin Nakiya Ya Hallaka Mutum 6 A Gabashin Burkina Faso

    Tashin Nakiya Ya Hallaka Mutum 6 A Gabashin Burkina Faso

    Aug 12, 2018 18:59

    Akalla Mutum 6 ne suka rasa rayukansu sanadiyar tashin nakiya a gabashin kasar Burkina Faso.

  • Wata Mota Da Aka Makare Da Bama-Bamai Ta Tarwatse A Birnin Alkahira Na Kasar Masar

    Wata Mota Da Aka Makare Da Bama-Bamai Ta Tarwatse A Birnin Alkahira Na Kasar Masar

    Aug 06, 2018 12:00

    Mahukuntan Masar sun sanar da tarwatsewar wata mota da aka makare da bama-bamai a birnin Alkahira na kasar a yau Litinin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS