Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Ghana

  • Shugaban Kasar Ghana Yayi Alkawarin Kawo Karshen Fashi Da Makami A Kasar

    Shugaban Kasar Ghana Yayi Alkawarin Kawo Karshen Fashi Da Makami A Kasar

    Mar 06, 2018 16:39

    Shugaban kasar Ghana, Nana Akufo-Addo, ya sha alwashin tabbatar da tsaron lafiyar al'ummar kasar, fada da rashawa da cin hanci da kuma kawo karshen fashi da makami da ke ci gaba da barazana ga tsaro da zaman lafiyan kasar.

  • Buhari Ya Jinjinawa Kokarin Shugaban Kasar Ghana Na Fada Da Rashawa Da Cin Hanci

    Buhari Ya Jinjinawa Kokarin Shugaban Kasar Ghana Na Fada Da Rashawa Da Cin Hanci

    Mar 06, 2018 16:38

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya jinjinawa kokarin da gwamnatin kasar Ghana take yi wajen fada da rashawa da cin hancin yana mai bayyana aniyarsa na hada kai da shugaban kasar wajen fada da wannan annoba da ta damu kasashen biyu.

  • ECOWAS Za Ta Aiwatar Da Shirin Kudi Na Bai Daya A Shekara Ta 2020

    ECOWAS Za Ta Aiwatar Da Shirin Kudi Na Bai Daya A Shekara Ta 2020

    Feb 23, 2018 11:48

    Shuwagabannin Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS) sun sha alwashin aiwatar da shirin kudi bai daya a tsakanin kasashen a shekara ta 2020 kamar yadda suka tsara

  • Zaman Taro Na Farko Kan Ayyukan Bankin Musulunci A Ghana

    Zaman Taro Na Farko Kan Ayyukan Bankin Musulunci A Ghana

    Feb 15, 2018 17:38

    Ana shirin gudanar da wani zaman taron kara wa juna sani kan ayyuka da suka shafin bankin muslunci a kasar Ghana.

  • Kamfanin Exxon Mobil Ya Kulla Yerjejeniya Da Gwamnatin Ghana Kan Neman Man fetur A Cikin Teku.

    Kamfanin Exxon Mobil Ya Kulla Yerjejeniya Da Gwamnatin Ghana Kan Neman Man fetur A Cikin Teku.

    Jan 18, 2018 18:59

    Gwamnatin kasar Ghana ta kulla yerjejeniyar hakar man fetur a cikin tekun kasar a yau Alhamis tare da kamfanin EXXO mobil

  • Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD

    Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD

    Dec 25, 2017 17:12

    Kasar Ghana ta bayyana cewar ka kada kuri'ar rashin amincewa da matsayar Amurka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila a yayin zaman babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ne don tabbatar da matsayar kungiyar Tarayyar Afirka da kuma kuma kudururrukan Majalisar Dinkin Duniyan.

  • Rawlings Ya Bukaci Trump Da Ya Kawo Karshen Kugen Yakin Da Yake Kadawa Kan Koriya Ta Arewa

    Rawlings Ya Bukaci Trump Da Ya Kawo Karshen Kugen Yakin Da Yake Kadawa Kan Koriya Ta Arewa

    Sep 27, 2017 16:33

    Tsohon shugaban kasar Ghana Jerry Rawlings ya kirayi shugaban kasar Amurka Donald Trump da ya kawo karshen barazanar da yake yi na kai hari kasar Koriya ta Arewa yana mai cewa wajibi ne yayi hakuri da yanayin siyasar shugaban Koriya ta Arewan kamar yadda duniya ta yi hakuri da yadda yake gudanar da mulkinsa shi ma.

  • Rubtawar Kasa Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Ghana

    Rubtawar Kasa Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Ghana

    Jul 08, 2017 11:55

    Jami'an 'Yan sanda a Ghana sun ce addadin mutanen da suka mutu a cikin wata mahakar zinari ta bayan fage a kudu maso yammacin kasar sun haura zuwa 22 daga 17.

  • Za A Kirkiro Bangaren Kula Da Makarantun Addini A Kasar Ghana

    Za A Kirkiro Bangaren Kula Da Makarantun Addini A Kasar Ghana

    May 30, 2017 12:28

    Gwamnati za ta mika sha'anin tafiyar da makarantun addini ga wani bangare na musamman a kasar Ghana.

  • Saudiya Ta Koro 'Yan Ghana 5,00

    Saudiya Ta Koro 'Yan Ghana 5,00

    May 27, 2017 17:29

    Mahukuntan Saudiyya sun dauki matakin tuso keyar wasu 'yan kasar Ghana su kimanin 5,00 wadanda ke rayuwa a kasar ba bisa ka'ida ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS