-
Shugaban Kasar Ghana Yayi Alkawarin Kawo Karshen Fashi Da Makami A Kasar
Mar 06, 2018 16:39Shugaban kasar Ghana, Nana Akufo-Addo, ya sha alwashin tabbatar da tsaron lafiyar al'ummar kasar, fada da rashawa da cin hanci da kuma kawo karshen fashi da makami da ke ci gaba da barazana ga tsaro da zaman lafiyan kasar.
-
Buhari Ya Jinjinawa Kokarin Shugaban Kasar Ghana Na Fada Da Rashawa Da Cin Hanci
Mar 06, 2018 16:38Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya jinjinawa kokarin da gwamnatin kasar Ghana take yi wajen fada da rashawa da cin hancin yana mai bayyana aniyarsa na hada kai da shugaban kasar wajen fada da wannan annoba da ta damu kasashen biyu.
-
ECOWAS Za Ta Aiwatar Da Shirin Kudi Na Bai Daya A Shekara Ta 2020
Feb 23, 2018 11:48Shuwagabannin Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS) sun sha alwashin aiwatar da shirin kudi bai daya a tsakanin kasashen a shekara ta 2020 kamar yadda suka tsara
-
Zaman Taro Na Farko Kan Ayyukan Bankin Musulunci A Ghana
Feb 15, 2018 17:38Ana shirin gudanar da wani zaman taron kara wa juna sani kan ayyuka da suka shafin bankin muslunci a kasar Ghana.
-
Kamfanin Exxon Mobil Ya Kulla Yerjejeniya Da Gwamnatin Ghana Kan Neman Man fetur A Cikin Teku.
Jan 18, 2018 18:59Gwamnatin kasar Ghana ta kulla yerjejeniyar hakar man fetur a cikin tekun kasar a yau Alhamis tare da kamfanin EXXO mobil
-
Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD
Dec 25, 2017 17:12Kasar Ghana ta bayyana cewar ka kada kuri'ar rashin amincewa da matsayar Amurka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila a yayin zaman babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ne don tabbatar da matsayar kungiyar Tarayyar Afirka da kuma kuma kudururrukan Majalisar Dinkin Duniyan.
-
Rawlings Ya Bukaci Trump Da Ya Kawo Karshen Kugen Yakin Da Yake Kadawa Kan Koriya Ta Arewa
Sep 27, 2017 16:33Tsohon shugaban kasar Ghana Jerry Rawlings ya kirayi shugaban kasar Amurka Donald Trump da ya kawo karshen barazanar da yake yi na kai hari kasar Koriya ta Arewa yana mai cewa wajibi ne yayi hakuri da yanayin siyasar shugaban Koriya ta Arewan kamar yadda duniya ta yi hakuri da yadda yake gudanar da mulkinsa shi ma.
-
Rubtawar Kasa Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Ghana
Jul 08, 2017 11:55Jami'an 'Yan sanda a Ghana sun ce addadin mutanen da suka mutu a cikin wata mahakar zinari ta bayan fage a kudu maso yammacin kasar sun haura zuwa 22 daga 17.
-
Za A Kirkiro Bangaren Kula Da Makarantun Addini A Kasar Ghana
May 30, 2017 12:28Gwamnati za ta mika sha'anin tafiyar da makarantun addini ga wani bangare na musamman a kasar Ghana.
-
Saudiya Ta Koro 'Yan Ghana 5,00
May 27, 2017 17:29Mahukuntan Saudiyya sun dauki matakin tuso keyar wasu 'yan kasar Ghana su kimanin 5,00 wadanda ke rayuwa a kasar ba bisa ka'ida ba.