-
Sama Da Mutane 100 Sun Jikkata Sakamakon Fashewar Iskar Gas A Ghana
May 11, 2017 05:50Rahotanni daga kasar Ghana sun bayyana cewar sama da mutane 100 sun sami raunuka wasu daga cikinsu suna cikin halin rai kwakwai mutu kwakwai sakamakon fashewar wata tankar daukar iskar gas a wani kamfani da ke yammacin kasar.
-
Shirin Bayar Da Ilimi Kyauta A Kasar Ghana
May 02, 2017 05:40Kasar Ghana na shirin bullo da tsarin bayar da ilimi kyauta ga matasan kasar, matakin wanda ake ganin zai yi tasiri ga makomar milyoyin matasan kasar.
-
Kimanin Mutane 20 Sun Mutu Sakamakon Faduwar Wata Bishiya A Kasar Ghana
Mar 20, 2017 10:44Rahotanni daga kasar Ghana sun bayyana cewar kimanin mutane 20 sun mutu kana wasu da dama kuma sun sami raunuka a lokacin da wata katuwar bishiya ta faɗa musu sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka yi a yammacin jiya a kasar.
-
Ghana : Nana Akufo-Addo Ya yi Rantsuwar Kama Aiki
Jan 07, 2017 11:56Sabon shugaban Ghana Nana Akufo-Addo Ya Kama Aiki a Yau Asabar, bayan da yayi rantsuwar kama aikin a bikin da aka shirya a Accra babban birnin kasar.
-
An Gama Shirye-Shiryen Rantsar Da Sabon Shugaban Ghana
Jan 06, 2017 17:44Rahotanni daga kasar Ghana sun bayyana cewar an gama dukkanin shirye-shiryen da ya kamata a gudanar wajen rantsar da sabon shugaban kasar Ghanan Nana Akufo-Addo da za a gudanar a safiyar gobe Asabar inda ake sa ran wasu shugabannin Afirka za su halarci biki.
-
Shugaba Buhari Ya Gana Da Zababben Shugaban Kasar Ghana Akufo-Addo A Abuja
Dec 20, 2016 18:19Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya gana da shugaban kasar Ghana mai jiran gado Nana Akufo-Addo a birnin Abuja, babban birnin Tarayyar Nijeriyar inda suka tattauna kan batutuwa daban-daban.
-
Ana Ci Gaba Da Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisa A Ghana
Dec 07, 2016 17:06Rahotanni daga kasar Ghana sun bayyana cewar al'ummar kasar sun shafe ranar yau cur wajen kada kuri'unsu a zaben shugaban kasa da na 'yan majalisu 275 da aka gudanar a kasar wanda kuma ya ja hankula a ciki da wajen kasar.
-
'Yan Kasar Ghana Da Amurka Ta Kora Sun Koka kan Musguna Musu Da Aka Yi
Nov 04, 2016 05:50'Yan kasar Ghana kimanin 108 da mahukutan a kasar Amurka suka taso keyarsu da dawo da su gida sun koka ainun dangane da abin da irin muzguna musu da kuma mummunar mu'amalar da jami'an tsaron Amurka suka nuna musu yayin dawo da su din.
-
Kasar Ghana Ta Koka Kan Jinkirin Bada Visa Ga Mahajjatan Kasar
Sep 03, 2016 12:56Hukumar Hajji da Umra na kasar Ghana ta koka kan yadda gwamnatin kasar saudia take jinkiri wajen bada Visar aikin hajji ga mahajjatan kasar na bana.
-
Iran Ta Bukaci Karfafa Hulda Tsakanin Bankunanta Da Na Kasar Ghana
Jul 26, 2016 18:16Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da manya manyan jami'an gwamnati a kasar Ghana