Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

gwagwarmaya

  • Sayyid Nasarallah: Kawancen Gwagwarmaya Yana Kara Karfi

    Sayyid Nasarallah: Kawancen Gwagwarmaya Yana Kara Karfi

    Feb 17, 2019 07:10

    Babban magatakardar kungiyar gwagwarmaya ta Hizbullah Sayyid Hassan Nasarallah ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da jawabi na ranar tunawa da jagororin gwagwarmaya da su ka yi shahada

  • Kungiyar Hamas Ta Yaba Wa Iran Saboda Taimakon Da Take Yi Wa Palasdinawa

    Kungiyar Hamas Ta Yaba Wa Iran Saboda Taimakon Da Take Yi Wa Palasdinawa

    Dec 31, 2018 19:08

    Wani kusa a kungiyar ta Hamas, Mushir al-Misry ya ce; Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana taimakawa alummar Palasdinu da kuma gwgawarmayarta kai tsaye

  • Palasdinawa Sun Harba Makami Mai Linzami Akan Yankunan Haramtacciyar Kasar Isra'ila

    Palasdinawa Sun Harba Makami Mai Linzami Akan Yankunan Haramtacciyar Kasar Isra'ila

    Oct 17, 2018 06:24

    Rahotannin da suke fitowa daga yankin palasdinu dake karkashin mamaya, sun ce an harba makamai masu linzamin ne akan yankin "Bi'irus- Sab'a".

  • Zarif Ya Taya Al'ummar Lebanon Murnar Samun Nasara A Kan Isra'ila

    Zarif Ya Taya Al'ummar Lebanon Murnar Samun Nasara A Kan Isra'ila

    Aug 14, 2018 19:27

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya taya al'ummar Lebanon murnar cikar shekaru 12 da nasarar da suka samu a kan Isra'ila a yakin kwanki 33 da ta kaddamar a kan kasar.

  • Kungiyar Hamas Ta Halba Rokoki 220 Zuwa Yankunan Yahudawa

    Kungiyar Hamas Ta Halba Rokoki 220 Zuwa Yankunan Yahudawa

    Aug 09, 2018 11:55

    Dakarun Gwagwarmayar Palastiwa sun mayar da martani kan hare-haren da jiragen yakin Sahayuna suka yankin zirin gaza, daga daren jiya laraba zuwa wayewar yau alhamis, sun halba rokoki akalla 220 zuwa yankunan yahudawa 'yan kama wuri zauna dake kudancin Palastinu.

  • Kungiyar Palasdinawa Ta Hamas Ta Yi Gargadin Maida Martani Kan Hare-Haren Sojin H.K.Isra'ila

    Kungiyar Palasdinawa Ta Hamas Ta Yi Gargadin Maida Martani Kan Hare-Haren Sojin H.K.Isra'ila

    Jun 27, 2018 12:28

    Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas da ke Palasdinu ta fitar da sanarwar cewa: Kungiyar zata dauki matakan maida martani kan hare-haren wuce gona da irin da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke kaddamarwa kan al'ummar Palasdinu.

  • Al-Zahhar Ya kira Yi Gwamnatin Kwarya-kwaryar Palasdinu Da Ta Soke Yarjejeniyar Oslo

    Al-Zahhar Ya kira Yi Gwamnatin Kwarya-kwaryar Palasdinu Da Ta Soke Yarjejeniyar Oslo

    Dec 30, 2017 10:28

    jami'in na kungiyar Hamas, ya shaidawa tashar telbijin din Turkiya ta 9 cewa; Yarjejeniyar Oslo ta 1993 a tsakanin gwamnatin kwarya-kwaryar alasdinu da kuma haramtacciyar Kasar Isra'ila, ba abinda ta jawo wa palasdinawa sai musifa.

  • Hamas: Ba Za Mu Yarda Da Ajiye Makamai Ba

    Hamas: Ba Za Mu Yarda Da Ajiye Makamai Ba

    Nov 27, 2017 11:55

    Jami'in Kungiyar gwgawarmaya ta Hamas, Mahmud Zahar ya bayyana cewa; Babu wani mutum daya a cikin 'yan kungiyar ta Hamas da ya aminta da batun kwance damarar yaki.

  • Iran Za Ta Ci Gaba Da Goyon Baya Da Karfafa Kungiyoyin Gwagwarmaya

    Iran Za Ta Ci Gaba Da Goyon Baya Da Karfafa Kungiyoyin Gwagwarmaya

    Sep 03, 2017 10:51

    Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya bayyana cewa Iran za ta ci gaba da goyon bayan kungiyoyin gwagwarmaya duk kuwa da kokarin da kasashen yammaci suke yi wajen ganin Iran ta daina goyon bayansu musamman kungiyar Hizbullah.

  • Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia

    Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia

    Jul 17, 2017 07:23

    Dubban masu rajin kare hakkin bil'adama yan kasar Algeria sun maida martani kan furucin jakadan kasar Saudia a birnin Algies kan kungiyar Hamas ta al-ummar Palasdinu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS