Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hatsarin jirgin sama

  • Wani Jirgin Fasinja Yayi Hatsari A Kasar Indunisya Dauke Da Fasinjoji

    Wani Jirgin Fasinja Yayi Hatsari A Kasar Indunisya Dauke Da Fasinjoji

    Oct 29, 2018 05:55

    Rahotanni daga kasar Indunisiyya sun bayyana cewar wani jirgin saman fasinja samfurin Boeing 737 dauke da mutane 188 yayi hatsari a cikin teku jim kadan bayan ya tashi da birnin Jakarta, babban birnin kasar Indunusiya.

  • Sojan Saman Nijeriya Guda Ya Rasu Sakamakon Hatsarin Jirgi A Abuja

    Sojan Saman Nijeriya Guda Ya Rasu Sakamakon Hatsarin Jirgi A Abuja

    Sep 29, 2018 05:56

    Rundunar sojin saman Nijeriya ta sanar da cewa daya daga cikin matuka jiragen samanta guda biyu da suka yi hatsari a wata unguwa a birnin tarayya Abuja a daidai lokacin da suke shawagi cikin shirye-shiryen bukukuwan ranar 'yancin kai da za a gudanar nan gaba.

  • Wani Jirgin Soja Ya Fadi A Rasha

    Wani Jirgin Soja Ya Fadi A Rasha

    Apr 12, 2018 11:14

    Wani jirgin soja samfarin Yak-130 ya fadi yayin dake gudanar da ayukan koyarwa a jahar Voronezh dake tsakiyar kasar.

  • Aljeriya: An Sanar Da Makoki Na Kwanaki Uku Sakamakon Mutuwar Mutane 257 A Hatsarin Jirgi

    Aljeriya: An Sanar Da Makoki Na Kwanaki Uku Sakamakon Mutuwar Mutane 257 A Hatsarin Jirgi

    Apr 12, 2018 08:24

    Shugaban kasar Aljeriya Abdulaziz Butaflika ya sanar da makoki na tsawon kwanaki a fadin kasar, sakamakon mutuwar mutane 257 a wani hatsarin jirgin da ya auku jiya a kasar.

  • An Shiga Mataki Na Karshe A Binciken Sauran Gawawwakin Wadanda Suka Rasu A Hadarin Jirgi A Iran

    An Shiga Mataki Na Karshe A Binciken Sauran Gawawwakin Wadanda Suka Rasu A Hadarin Jirgi A Iran

    Feb 21, 2018 17:43

    Mataimakin hukumar bayar da agajin gaggawa ta Hilal Ahmar a kasar Iran Shahin Fathi ya bayyana cewa, a yau Laraba an shiga mataki na karshe na kokarin tattara sauran gawwakin da suka bata a cikin dusar kankara, sakamakon hadarin jirgin fasinja da ya auku a kasar.

  • Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyukan Binciken Jirgin Saman Da Ya Fado A Iran

    Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyukan Binciken Jirgin Saman Da Ya Fado A Iran

    Feb 19, 2018 11:03

    Mahukunta a kasar Iran sun bayyana cewar an tura sama da kwararrun hawa duwatsu 100 tare da wasu jami'an ba da agaji da dama yankin da ake tsammanin jirgin saman daukar fasinjoji na kasar ya fadi a jiya don ci gaba da bincike da gano buraguzan jirgin duk kuwa da matsalar rashin kyawun yanayi da ake fuskanta.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Ta'aziyyar Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Hadarin Jirgi A Iran

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Ta'aziyyar Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Hadarin Jirgi A Iran

    Feb 19, 2018 06:29

    Kungiyar tarayyar turai ta fitar da bayanin ta'ziyya dangane da rasuwar mutane 66 a wani hadarin jirgi da ya faru jiya a kasar Iran.

  • Faduwar Jirgin saman Fasinja A Kasar Rasha Ta Lashe Rayukan Mutane Fiye Da 70

    Faduwar Jirgin saman Fasinja A Kasar Rasha Ta Lashe Rayukan Mutane Fiye Da 70

    Feb 11, 2018 19:18

    Jirgin saman fasinjan kasar Rasha ya fadi jim kadan bayan tashinsa daga filin jirgin saman Domodedovo da ke birnin Moscow fadar mulkin kasar a yau Lahadi, inda dukkanin mutanen da suke cikin jirgin fiye da 70 suka rasa rayukansu.

  • Faduwar Jirgin Sama A Jamhuriyar Congo Ya Ci Rayukan Mutane Fiye Da 30

    Faduwar Jirgin Sama A Jamhuriyar Congo Ya Ci Rayukan Mutane Fiye Da 30

    Sep 30, 2017 17:59

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ce; Jirgin ya fadi ne a yau asabar a kusa da birnin Kinshasha babban birnin kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo.

  • Iran Ta Jajantawa Kasar Rasha Akan Hatsarin Jirgin Sama

    Iran Ta Jajantawa Kasar Rasha Akan Hatsarin Jirgin Sama

    Dec 25, 2016 19:02

    Kakakin Ma'aikatar Wajen Iran ya jajantawa Kasar Rasha saboda fadowar jirgin kasar a tekun Balck Sea.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS