Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ingila

  • Yansanda A Kasar Britania Sun Gano Sunan Mutumin Da Ya Kai Hari A Birnin Manchester

    Yansanda A Kasar Britania Sun Gano Sunan Mutumin Da Ya Kai Hari A Birnin Manchester

    May 24, 2017 06:22

    Yansanda a kasar Britania sun bayyana cewa sun gano sunan mutumi da ya kai harin kunan bakin wake a safiyar jiya Talata a wani wuri a birnin Manchester.

  • Biritaniya : Mutane 22 Suka Mutu A Harin Manchester

    Biritaniya : Mutane 22 Suka Mutu A Harin Manchester

    May 23, 2017 11:19

    Kawo yanzu, mutane 22 ne aka tabbatar da mutuwarsu, yayin da kusan 60 suka jikkata, sakamakon harin da aka kai a birnin Manchester na kasar Birtaniya.

  • Akalla Mutane 19 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wasu Abubuwa A Birnin Manchester

    Akalla Mutane 19 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wasu Abubuwa A Birnin Manchester

    May 23, 2017 05:50

    Rahotanni daga birnin Manchester na kasar Ingila sun bayyanar cewar alal akalla mutane 19 sun rasa rayukansu kana wasu kuma kimanin 50 sun sami raunuka sakamakon fashewar wasu abubuwa a cibiyar raye-raye ta Manchester Arena da ake ganin wani hari ne na ta'addanci.

  • Musulmi Sun Nuna Alhininsu Ga Iyalan Wadanda Suka Rasu A Harin London

    Musulmi Sun Nuna Alhininsu Ga Iyalan Wadanda Suka Rasu A Harin London

    Mar 27, 2017 17:33

    Daruruwan mata msuulmi ne tare da wasu wadanda ba musulmi ba da suka hada da iyalan wadanda suka rasa rayukansu a harin London, suka taru a kan babbar gadar West Minister da ke tsakiyar birnin London, domin alhinin abin da ya faru.

  • Majalisar Musulmin Birtaniya Ta Yi Allawadai Da Harin London

    Majalisar Musulmin Birtaniya Ta Yi Allawadai Da Harin London

    Mar 25, 2017 06:45

    Musulmin kasar Birtaniya sun yi Allawadai da kakkausar murya dangane da harin ta’addancin da aka kai a birnin London.

  • Kungiyar Da'esh (ISIS) Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birtaniyya

    Kungiyar Da'esh (ISIS) Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birtaniyya

    Mar 23, 2017 16:33

    Kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) ta sanar da cewa ita ce ta kai harin ta'addancin da aka kai majalisar dokokin Birtaniya a jiya Laraba, wanda ya yi sanadin mutuwar akalla mutane biyar ciki har da wanda ya kai harin.

  • Amurka Da Biritaniya Sun Hana Shiga Jirgi Da Kwamfuta

    Amurka Da Biritaniya Sun Hana Shiga Jirgi Da Kwamfuta

    Mar 22, 2017 05:23

    Amurka da Biritaniya sun haramtawa fasinjojin wasu kasashen Larabawa da Turkiyya shiga jirage masu zuwa kasashen da wasu kayayyakin lataroni.

  • An Zanga-Zangar Adawa Da Masu Kin Jinin Musulmi A Birtaniya

    An Zanga-Zangar Adawa Da Masu Kin Jinin Musulmi A Birtaniya

    Mar 21, 2017 18:54

    Dubban mutane ne suka gudanar da jerin gwano a birane daban-daban na kasar Birtaniya domin nuna rashin amincewarsu da kiyayyar da ake nuna ma musulmi a kasar da ma sauran kasashen turai.

  • Birtaniya Na Goyan Bayan Samar Da Kasashen Palestinu Da Isra'ila

    Birtaniya Na Goyan Bayan Samar Da Kasashen Palestinu Da Isra'ila

    Mar 08, 2017 16:10

    Ministan harkokin wajen Birtaniya, Boris Johnson, ya ce gwamnatin kasarsa na goyan bayan samar da kasashen Palestinu da Isra'ila, wanda hakan ne kawai mafita ta samar da zamen lafiya a yankin.

  • Ministan Harkokin Wajen Biritaniya Na Ran Gadi A Afrika

    Ministan Harkokin Wajen Biritaniya Na Ran Gadi A Afrika

    Feb 15, 2017 05:53

    Ministan harkokin wajen kasar Biritaniya, Boris Johnson, na ziyara a Banjul fadar gwamnatin Gambia.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS