Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ingila

  • An Yanke Wa Wani Mutum Mai Cin Zarafin Musulmi A Birtaniya Hukuncin Biyan Tara

    An Yanke Wa Wani Mutum Mai Cin Zarafin Musulmi A Birtaniya Hukuncin Biyan Tara

    Feb 14, 2017 17:21

    An ci wani mutum tarar kudi har fan 335 da ke cin zarafin musulmi a kasar Birtaniya ta hanyar yin zane-zanen batunci a bangaye da nufin muzguna wa musulmi.

  • Majalisar Wakilan Biritaniya Ta Amincewa Gwamnati Ficewa Daga EU

    Majalisar Wakilan Biritaniya Ta Amincewa Gwamnati Ficewa Daga EU

    Feb 09, 2017 05:49

    Majalisar wakilan Burtaniya ta kada kuri'ar amincewa gwamnatin kasar aiwatar da shirinta na ficewa daga kungiyar tarayyar turai ta EU.

  • Majalisar Britania Ba Zata Amincewa Trump Ya Yi Jawabi A Cikin Majalisar Ba

    Majalisar Britania Ba Zata Amincewa Trump Ya Yi Jawabi A Cikin Majalisar Ba

    Feb 07, 2017 06:21

    Shugaba majalisar dokoki kasar Britani John Bercow ya bayyana rashin amincewarsa da jawabin shugaban kasar Amurka Donal Trump a cikin majalisar dokokin kasar idan ya kawo ziyara a tsakiyar shekarar da muke ciki a kasar.`

  • 'Yan Biritaniya Na Son A Hana Trump Ziyartar Kasar

    'Yan Biritaniya Na Son A Hana Trump Ziyartar Kasar

    Jan 30, 2017 15:24

    Sama da mutane milyan daya da dari biyu ne suka sanya hannu kan wata takardar koke domin hana sabon shugaban Amurka ziyartar kasar.

  • Biritaniya : Sai Gwamnati Ta Samu Amincewar Majalisa kafin Soma Tattauna Hanyoyin Ficewa (EU)

    Biritaniya : Sai Gwamnati Ta Samu Amincewar Majalisa kafin Soma Tattauna Hanyoyin Ficewa (EU)

    Jan 24, 2017 17:47

    Kotun kolin Biritaniya ta ce dole sai gwamnati ta samu amincewar Majalisa kafin soma tattauna bin hanyoyin ficewar kasar daga kungiyar Tarayyar Turai ta EU.

  • An Gudanar Da Gangamin Allah Wadai Da Gwamnatin Bahrain A London

    An Gudanar Da Gangamin Allah Wadai Da Gwamnatin Bahrain A London

    Jan 16, 2017 05:50

    A daidai lokacin da kungiyoyi da manyan 'yan siyasa na kasashe daban-daban suke ci gaba da Allah wadai da hukuncin kisa da gwamnatin Bahrain ta zartar kan wasu matasa uku masu neman 'yanci a kasar, daruruwan membobin kungiyoyin kare hakkokin bil'adama ne suka gudanar da wani gangami a gaban ofishin jakadancin Bahrain din a birnin London don yin Allah wadai da gwamnatin kasar.

  • An Samu Karuwar Ayyukan Kin Jinin Musulmi A Birtaniya

    An Samu Karuwar Ayyukan Kin Jinin Musulmi A Birtaniya

    Dec 20, 2016 12:43

    Majalisar musulmin kasar Birtaniya ta fitar da wani bayani, wanda a cikinsa ta nuna damuwa kan karuwar ayyukan nuna kyama ga musulmi a fadin kasar.

  • Musulmin Birtaniya Suna Bayar Da Kyutukan Kirsimati Ga Marassa Karfi A Kasar

    Musulmin Birtaniya Suna Bayar Da Kyutukan Kirsimati Ga Marassa Karfi A Kasar

    Dec 19, 2016 10:46

    Musulmin kasar Birtaniya suna bayar da kyautuka na musamman ga marassa karfi a kasar, domin kara karfafa dankon zumunci da kyakkyawar fahimta tsakanin mabiya addinin kiristanci da musulunci.

  • Amurka Da Birtaniya Sun Kadu Da Nasarar Sojojin Syria A Kan 'Yan Ta'adda A Aleppo

    Amurka Da Birtaniya Sun Kadu Da Nasarar Sojojin Syria A Kan 'Yan Ta'adda A Aleppo

    Dec 16, 2016 11:21

    Sakatarorin tsaro na kasashen Amurka da Birtaniya sun nuna kaduwa matuka dangane da nasarar da sojojin Syria karkashin jagorancin Bashar Assad suka samua kan 'yan ta'adda a birnin Aleppo.

  • Musulmin Burtaniya Sun Gudanar Da Jerin Gwanon Murnar Maulidin Manzon Allah (SAW)

    Musulmin Burtaniya Sun Gudanar Da Jerin Gwanon Murnar Maulidin Manzon Allah (SAW)

    Dec 12, 2016 19:02

    Musulmin kasar Birtaniya sun gudanar da jerin gwanon murnar maulidin manzon Allah (SAW) a birane daban-daban na kasar, da hakan ya hada da birnin London da Tottenham da ma wasu biranan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS