-
Dakarun Iraki na ci gaba da Dannawa yammacin Mausil
Feb 22, 2017 10:59Dakarun sa kai na kasar Iraki sun samu nasarar tsarkaka wani kauye daga kewayen garin Tal'afar dake yammacin garin Mausil.
-
Dakarun Iraki Sun Halaka 'Yan ta'addan Takfiriyyah Na ISIS Fiye Da 100 A Yau
Feb 20, 2017 17:25Rundunar sojin kasar Iraki ta sanar da halaka 'yan ta'addan wahabiyyah takfiriyyah na ISIS fiye da 100 a yau a Litinin a kudancin birnin Mausul, daga ciki kuwa har da wasu manyan kwamandojojin kungiyar.
-
Sojojin Iraki Sun Kwato Wasu Garuruwam Yammacin Mosul Daga Hannun 'Yan ISIS
Feb 20, 2017 06:23Sojojin kasar Iraki da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar kwato wasu garuruwa da suke wajen garin Mosul bayan kaddamar da farmakin karshen a jiya Lahadi da nufin kwato Yammacin garin Mosul din da ya rage a hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS).
-
Dakarun Iraki sun bukaci Al'ummar Mausil da su fice daga birnin
Feb 19, 2017 11:08Cikin wata sanarwa da suka watsa Dakarun Saman Iraki sun bukaci Al'ummar Mausil da su fice daga cikin Birnin domin tsarkake shi daga 'yan ta'addar ISIS
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allawadai Da Hare-Haren Birnin Bagadaza
Feb 18, 2017 07:53Babban sakataren majalisar dinkin duniya António Guterres ya yi Allawadai da kakkausar murya dangane da hare-haren bama-baman da aka kai a birnin Bagadaza na kasar Iraki wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da 60.
-
MDD Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da IS Ta Kai A Pakistan
Feb 17, 2017 18:22Babban sakataren MDD Antonoio Guterres ya bayar da sanarwar yin Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai a kasar ta Pakistan.
-
MDD ta damu kan mawuyacin halin da Al'ummar yammacin Mausil ke ciki
Feb 15, 2017 16:15MDD ta nuna damuwa kan mawuyacin hali da mazauna yammacin garin Mausil na kasar Iraki ke ciki.
-
Iran ce A gaba Wajen Fada Da Makaman Kare Dangi.
Feb 14, 2017 06:42Ma'aikatar harkokin Wajen Iran ta bayyana cewa; Iran ba za ta taba mancewa da hare-haren makamai masu guba da tsohon shugaban kasar Iraki, Sadam ya kawo wa al'ummar kasarta ba.
-
Iraki : Mutane 7 Sun Mutu A Yayin Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati
Feb 11, 2017 16:09Rahotannin daga Iraki na cewa mutane bakwai ne suka mutu a yayin wata zanga-zanga kin jinin gwamnati a Bagadaza babban birnin kasar.
-
Iraki: An Kashe 'Yan kungiyar Ta'adda Ta Da'esh A gundumar Nainawa
Feb 04, 2017 19:24Jiragen yakin Iraki sun kashe 'yan kungiyar Da'esh masu yawaa gundumar Nainawa a yau asabar.